< Zabura 4 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
Для дириґе́нта хору. На струнних знаря́ддях. Псало́м Давидів. Коли кли́чу, — озвися до мене, Боже правди моєї, Ти про́стір для мене робив у тісноті́ … Помилуй мене, і почу́й молитву мою!
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
Лю́дські сини, — доки слава моя буде га́ньбитись? Доки будете марне любити, шукати неправди? (Се́ла)
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
І знайте, що святого для Себе Господь відділив, почує Господь, як я кликати буду до Нього!
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Гнівайтеся, та не грішіть; на ложах своїх розмишляйте у ваших серця́х, та й мовчіть! (Села)
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Жертви правди прино́сьте, і наді́йтесь на Господа.
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Багато-хто кажуть: „Хто нам покаже добро́?“Підійми ж на нас, Господи, світло Свого лиця!
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Ти даєш більшу радість у серці моїм, ніж у них, як помно́жилося їхнє збіжжя та їхнє вино молоде.
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
У споко́ї я ляжу, і засну́, бо Ти, Господи, єдиний даєш мені жити безпе́чно!

< Zabura 4 >