< Zabura 4 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
För sångmästaren, med strängaspel; en psalm av David.
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
När jag ropar, så svara mig, du min rättfärdighets Gud, du som i trångmål skaffar mig rum; var mig nådig och hör min bön.
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
I herrar, huru länge skall min ära vara vänd i smälek, huru länge skolen I älska fåfänglighet och fara efter lögn? (Sela)
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Besinnen dock att HERREN har utvalt åt sig den fromme; HERREN hör, när jag ropar till honom.
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Vredgens, men synden icke; eftersinnen i edra hjärtan, på edra läger, och varen stilla. (Sela)
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Offren rätta offer, och förtrösten på HERREN.
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Många säga: »Vem skall låta oss se det gott är?» Upplyft du över oss ditt ansiktes ljus, o HERRE.
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
Du giver mig glädje i hjärtat, större än andras, när de få säd och vin i myckenhet. I frid vill jag lägga mig ned, och i frid skall jag somna in, ty du, HERRE, låter mig bo avskild och i trygghet.

< Zabura 4 >