< Zabura 4 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
Davidin Psalmi, edelläveisaajalle, kanteleilla. Rukoillessani kuule minua, vanhurskauteni Jumala, joka minua lohdutat ahdistuksessani: ole minulle armollinen, ja kuule rukoukseni.
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
Te uljaat miehet, kuinka kauvan pitää minun kunniani pilkattaman? miksi te rakastatte turhuutta ja kysytte valhetta? (Sela)
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
Niin tuntekaat, että Herra vie pyhänsä ihmeellisesti: Herra kuulee, kuin minä häntä rukoilen.
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Jos te vihastutte, niin älkäät syntiä tehkö: puhukaat sydämissänne, teidän vuoteissanne, ja odottakaat, (Sela)
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Uhratkaat vanhurskauden uhria, ja toivokaat Herran päälle.
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Moni sanoo: kuka osoittais meille hyvää? Mutta nosta sinä Herra meidän päällemme sinun kasvois paiste.
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Sinä ilahutat minun sydämeni; ehkä muilla on jyviä ja viinaa kyllä.
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
Minä makaan ja lepään juuri rauhassa; sillä sinä Herra yksinäs autat minua turvassa asumaan.

< Zabura 4 >