< Zabura 4 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
Til Sangmesteren. Med Strengespil. En Salme af David.
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
Svar, naar jeg raaber, min Retfærds Gud! I Trængsel skaffede du mig Rum. Vær naadig og hør min Bøn!
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
Hvor længe, I Mænd, skal min Ære skændes? Hvor længe vil I elske Tomhed, søge Løgn? (Sela)
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Vid dog, at HERREN er mig underfuldt god; naar jeg paakalder HERREN, hører han mig.
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Vredes kun, men forsynd eder ikke, tænk efter paa eders Leje og ti! (Sela)
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Bring rette Ofre og stol paa HERREN!
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Mange siger: »Hvo bringer os Lykke?« Opløft paa os dit Aasyns Lys!
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
HERRE, du skænked mit Hjerte en Glæde, større end deres, da Korn og Most flød over. I Fred gaar jeg til Hvile og slumrer straks, thi, HERRE, du lader mig bo alene i Tryghed.

< Zabura 4 >