< Zabura 4 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
Til Sangmesteren; med Strengeleg; en Psalme af David.
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
Naar jeg raaber, da bønhør mig, min Retfærdigheds Gud! i Trængsel skaffede du mig Rum; vær mig naadig og hør min Bøn!
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
I Menneskens Børn! hvor længe skal min Ære være til Skændsel? I elske Forfængelighed og søge Løgn. (Sela)
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Vider dog, at Herren har udkaaret sin hellige; Herren hører, naar jeg raaber til ham.
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Bliver vrede, men synder ikke; taler i eders Hjerte paa eders Leje; og værer stille! (Sela)
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Ofrer Retfærdigheds Ofre, og forlader eder paa Herren!
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Mange sige: Hvo vil vise os godt? Herre! opløft dit Ansigts Lys over os.
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
Du gav Glæde i mit Hjerte større end den, de havde, da deres Korn og deres Most var i Overflod. I Fred vil jeg baade lægge mig og sove; thi du, Herre! skal lade mig bo ene i Tryghed.