< Zabura 4 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Ta Dawuda. Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka, Ya Allahna mai adalci. Ka ba ni sauƙi daga wahalata; ka ji tausayina ka kuma ji addu’ata.
Na sia: ne gadobe goe bu sia: ne ima. Hina Gode, Di da na gaga: su dunu. Na se nabaloba, Dia na fidi. Wali, Di da nama asigima amola na sia: ne gadobe nabima.
2 Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya? Har yaushe za ku ƙaunaci ruɗu ku nemi allolin ƙarya? (Sela)
Eso habowali dilia fi dunu da nama higama: bela: ? Eso habowali dilia da hamedei liligi amo hanama: bela: , amola ogogosu liligi amoma fa: no bobogema: bela: ?
3 Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
Dawa: ma! Hina Gode da moloidafa noga: i dunu amo Ea fidafa hamomusa: ilegei dagoi. Amola na da Ema wele sia: sea, E da na wele sia: su naba.
4 Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. (Sela)
Dilia beda: ga yaguguma! Amola wadela: le hamosu hou fisima. Dilia da ouiya: le agoane dilia debea da: iya dialea, bagade dadawa: laloma.
5 Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Gobele salasu moloidafa amo Hina Godema ima, amola Ema dafawaneyale dawa: ma.
6 Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
Dunu bagohame da agoane sia: ne gadosa, “Hina Gode! Ninima Dia hahawane fidisu hou baligili ima. Ninima asigiwane ba: ma.”
7 Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Ilia da gagoma amola waini lai dagoiba: le hahawane ba: sa. Be hahawane hou Di da nama i dagoi, amo da amo osobo bagade hou bagadewane baligisa.
8 Zan kwanta in kuma yi barci lafiya, gama kai kaɗai, ya Ubangiji, kake sa mazaunina yă kasance lafiya lau.
Na diasa: ili gasia golai dialoba, hahawane golasa. Hina Gode! Di fawane da na noga: le gaga: sa.

< Zabura 4 >