< Zabura 39 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zabura ta Dawuda. Na ce, “Zan lura da hanyoyina zan kuma kiyaye harshena daga zunubi; zan sa linzami a bakina muddin mugaye suna a gabana.”
Керівнику хору Єдутуну. Псалом Давидів. Я сказав: «Я стежитиму за своїми [життєвими] дорогами, від гріха утримуватиму язик свій, вустам моїм поставлю перепону, поки нечестивий переді мною».
2 Na yi shiru, ban ce kome ba, Ko a kan abin da yake da kyau! Amma duk da haka wahalata sai ƙaruwa take yi;
Я онімів, затих, мовчав навіть про добре, та біль мій [внутрішній] лише роз’ятрився,
3 zuciyata ta ƙara zafi a cikina. Kuma sa’ad da nake tunani, wuta ta yi ta kuna; sai na yi magana da harshena na ce,
серце моє запалало зсередини. Коли я роздумував, загорівся вогонь, [тоді] я промовив язиком своїм:
4 “Nuna mini, ya Ubangiji, ƙarshen rayuwata da kuma yawan kwanakina; bari in san yadda rayuwata tana wucewa da sauri.
«Дай мені знати, Господи, [час] мого кінця і яка кількість моїх днів? Хотів би я знати, наскільки швидкоплинне життя моє.
5 Ka sa kwanakina suka zama tafin hannu ne kawai; yawan shekaruna kamar ba kome ba ne a gabanka. Duk ran mutum shaƙar iska ne kurum, har ma waɗanda suke tsammani suke da kāriya. (Sela)
Ось Ти дав мені днів лише на ширину долоні, і тривалість мого життя – як ніщо перед Тобою. Справді, кожна людина, що існує, – лише пара. (Села)
6 “Mutum dai shirim ne kawai yayinda yake kai da komowa. Yana ta yawo, amma a banza ne kawai; yakan tara dukiya, ba tare da sanin wa zai more ta ba.
Так, людина снує в сутінках, марно клопочеться, накопичує, та не знає, хто забере все це.
7 “Amma yanzu, ya Ubangiji, me zan nema? Begena yana a gare ka.
Тож на що мені тепер надіятися, мій Володарю? Лише на Тебе моє сподівання.
8 Ka cece ni daga dukan laifofina; kada ka sa in zama abin dariya ga wawaye.
Визволи мене від усіх беззаконь моїх, не віддавай мене на глузування нерозумним.
9 Na yi shiru; ba zan buɗe bakina ba, gama kai ne wanda ka aikata wannan.
Я онімів, не відкриваю вуст моїх, бо Ти зробив так.
10 Ka ɗauke bulalarka daga gare ni; na ji jiki ta wurin bugun da hannunka ya yi mini.
Відведи від мене удар Твій; від стусанів Твоїх я гину.
11 Kakan tsawata ka kuma hore mutane saboda zunubinsu; kakan cinye wadatarsu kamar yadda asu ke yi, kowane mutum dai shaƙar iska ne. (Sela)
Докорами за беззаконня Ти караєш людину й нищиш її красу, як міль. Справді, кожна людина – марнота. (Села)
12 “Ka ji addu’ata, ya Ubangiji, ka saurari kukata ta neman taimako; kada ka kurmance ga kukata. Gama ina zama tare da kai kamar baƙo, baƙo, kamar yadda dukan kakannina sun kasance.
Почуй молитву мою, Господи, і прислухайся до зойку мого; не мовчи щодо сліз моїх, адже я лише приходько в Тебе, [тимчасовий] поселенець, як і всі прабатьки мої.
13 Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki kafin in tafi in kuma rabu da nan.”
Відведи Свій [суворий] погляд від мене, щоб я трохи порадів, перш ніж я піду й мене не стане».

< Zabura 39 >