< Zabura 39 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Zabura ta Dawuda. Na ce, “Zan lura da hanyoyina zan kuma kiyaye harshena daga zunubi; zan sa linzami a bakina muddin mugaye suna a gabana.”
Ki te tino kaiwhakatangi, ki a Ierutunu. He himene na Rawiri. I mea ahau, Ka ata whakaaro ahau ki oku ara, kei hara toku arero; ka tiakina toku mangai, paraire rawa, i te mea kei toku aroaro te tangata kino.
2 Na yi shiru, ban ce kome ba, Ko a kan abin da yake da kyau! Amma duk da haka wahalata sai ƙaruwa take yi;
I whakamoroki ahau, i wahangu, kihai i puaki taku kupu, ahakoa pai; a ka oho toku mamae.
3 zuciyata ta ƙara zafi a cikina. Kuma sa’ad da nake tunani, wuta ta yi ta kuna; sai na yi magana da harshena na ce,
Werawera ana toku ngakau i roto i ahau; i ahau e whakaaro ana ka ka te ahi, a ka korero toku arero.
4 “Nuna mini, ya Ubangiji, ƙarshen rayuwata da kuma yawan kwanakina; bari in san yadda rayuwata tana wucewa da sauri.
E Ihowa, meinga ahau kia matau ki toku mutunga, ki te maha hoki o oku ra, e hia ranei: kia matau ai ahau he mea memeha noa ahau.
5 Ka sa kwanakina suka zama tafin hannu ne kawai; yawan shekaruna kamar ba kome ba ne a gabanka. Duk ran mutum shaƙar iska ne kurum, har ma waɗanda suke tsammani suke da kāriya. (Sela)
Nana, he whanuitanga ringa oku ra kua homai nei e koe; he kahore noa iho ano oku tau i tou aroaro: ahakoa u noa te tu o nga tangata katoa, he mea memeha kau. (Hera)
6 “Mutum dai shirim ne kawai yayinda yake kai da komowa. Yana ta yawo, amma a banza ne kawai; yakan tara dukiya, ba tare da sanin wa zai more ta ba.
He pono kei roto i te atarangi te tangata e kopikopiko noa ana; he pono e ohorere noa ana ratou: e ami ana ia i te taonga, a kahore e matau ma wai ranei e kohi.
7 “Amma yanzu, ya Ubangiji, me zan nema? Begena yana a gare ka.
Na he aha taku e tatari atu nei, e te Ariki? Ko koe taku e tumanako ai.
8 Ka cece ni daga dukan laifofina; kada ka sa in zama abin dariya ga wawaye.
Whakaorangia ahau i aku mahi tutu katoa: kaua ahau e waiho hei tawainga ma te wairangi.
9 Na yi shiru; ba zan buɗe bakina ba, gama kai ne wanda ka aikata wannan.
Wahangu ana ahau, kihai i kuihi toku mangai: he meatanga hoki tenei nau.
10 Ka ɗauke bulalarka daga gare ni; na ji jiki ta wurin bugun da hannunka ya yi mini.
Nekehia atu i ahau tau whiu: ka ngaro ahau i te pakinga a tou ringa.
11 Kakan tsawata ka kuma hore mutane saboda zunubinsu; kakan cinye wadatarsu kamar yadda asu ke yi, kowane mutum dai shaƙar iska ne. (Sela)
Ka pakia e koe te tangata, ka whakatupehupehutia mo te hara, ka meinga e koe tona ataahua kia memeha, kia pera me te purehurehu: he pono he mea teka noa nga tangata katoa. (Hera)
12 “Ka ji addu’ata, ya Ubangiji, ka saurari kukata ta neman taimako; kada ka kurmance ga kukata. Gama ina zama tare da kai kamar baƙo, baƙo, kamar yadda dukan kakannina sun kasance.
Whakarongo ki taku inoi, e Ihowa, kia titaha mai tou taringa ki taku karanga; kei wahangu koe ki oku roimata: he heke hoki ahau nau, he manene, he pera me oku matua katoa.
13 Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki kafin in tafi in kuma rabu da nan.”
Kia ata hanga ki ahau, kia ta ai toku manawa, keiwha haere atu ahau i konei, a ka kahore noa iho.