< Zabura 38 >

1 Zabura ta Dawuda. Roƙo ne. Ya Ubangiji, kada ka tsawata mini cikin fushinka ko ka hore ni cikin hasalarka.
Psaume de David, en souvenir touchant le sabbat. Seigneur, ne me reprenez pas dans votre fureur, et dans votre colère ne me châtiez pas.
2 Gama kibiyoyinka sun soke ni, hannunka kuma ya fāɗo a kaina.
Parce que j’ai été percé de vos flèches; et que vous avez appesanti sur moi votre main.
3 Saboda hasalarka babu lafiya a jikina; ƙasusuwana ba lafiya saboda zunubina.
Il n’y a rien de sain dans ma chair en présence de votre fureur: il n’y a pas de paix dans mes os en présence de mes péchés.
4 Laifofina sun mamaye ni kamar nauyin da ya sha ƙarfin ɗauka.
Parce que mes iniquités se sont élevées au-dessus de ma tête; et comme un fardeau pesant, elles se sont appesanties sur moi.
5 Miyakuna sun ruɓe suna kuma wari saboda wawancina na zunubi.
Mes plaies se sont putréfiées et corrompues en présence de ma folie.
6 An tanƙware ni aka kuma ƙasƙantar da ni; dukan yini ina ta kuka.
Je suis devenu malheureux, et je suis entièrement courbé: et tout le jour je marchais contristé.
7 Bayana yana fama da zazzaɓi; babu lafiya a jikina.
Parce que mes reins ont été remplis d’illusions, et qu’il n’y a rien de sain dans ma chair.
8 Na gaji sharkaf an kuma ragargaza ni; ina nishi da wahala a cikin zuciyata.
J’ai été affligé et j’ai été humilié à l’excès; je rugissais dans le frémissement de mon cœur.
9 Dukan bukatata tana a shimfiɗe a gabanka, ya Ubangiji; ajiyar zuciyata ba ta ɓoyuwa daga gare ka.
Seigneur, devant vous est tout mon désir, mon gémissement ne vous est pas caché.
10 Zuciyata na bugu, ƙarfina kuma ya ƙare, har ma haske ya rabu da idanuna.
Mon cœur a été troublé, ma force m’a abandonné, et la lumière de mes yeux, elle-même n’est plus avec moi.
11 Abokaina da maƙwabtana sun guje ni saboda miyakuna; maƙwabtana ba sa zuwa kusa.
Mes amis et mes proches se sont approchés vis-à-vis de moi, et ils se sont arrêtés. Et ceux qui étaient près de moi s’en sont tenus éloignés:
12 Waɗanda suke neman raina sun sa tarkonsu, waɗanda suke so su cuce ni suna zance lalatar da ni; yini sukutum suna ƙulla mini maƙarƙashiya.
Et ceux qui cherchaient mon âme usaient de violence envers moi.
13 Ni kamar kurma ne, wanda ba ya ji, kamar bebe, wanda ba ya iya buɗe bakinsa.
Mais moi, comme un sourd, je n’entendais pas; et j’étais comme un muet qui n’ouvre pas la bouche.
14 Na zama kamar mutumin da ba ya ji, wanda bakinsa ba ya iya ba da amsa.
Je suis donc devenu comme un homme qui n’entend point, et qui n’a pas dans sa bouche de répliques.
15 Na dogara gare ka, ya Ubangiji; za ka amsa, ya Ubangiji Allahna.
Parce que c’est vous. Seigneur, en qui j’ai espéré: c’est vous qui m’exaucerez. Seigneur mon Dieu.
16 Gama na ce, “Kada ka bar su su yi farin ciki a kaina ko su yi kirari a kaina sa’ad da ƙafata ta yi santsi.”
Parce que j’ai dit: Que mes ennemis ne se réjouissent jamais à mon sujet: et tandis que mes pieds étaient chancelants, ils ont parlé à mon sujet avec orgueil.
17 Gama ina gab da fāɗuwa, kuma cikin azaba nake kullum.
Parce que moi je suis prêt à des châtiments, et que ma douleur est toujours en ma présence.
18 Na furta laifina; na damu da zunubina.
Parce que je publierai mon iniquité; et que je penserai à mon péché.
19 Da yawa ne masu gāba da ni da ƙarfi; waɗanda suke kina ba dalili sun yi yawa.
Mais mes ennemis vivent et se sont fortifiés contre moi; et ils se sont multipliés ceux qui me haïssent injustement.
20 Waɗanda suke sāka alherina da mugunta, suna cin zarafina sa’ad da nake bin abin da yake daidai.
Ceux qui me rendent des maux pour des biens me déchiraient, parce que je m’attachais au bien.
21 Ya Ubangiji, kada ka yashe ni; kada ka yi nesa da ni, ya Allahna.
Ne m’abandonnez pas, Seigneur mon Dieu; ne vous éloignez pas de moi.
22 Zo da sauri ka taimake ni, Ya Ubangiji Mai Cetona.
Songez à me secourir, Seigneur, Dieu de mon salut.

< Zabura 38 >