< Zabura 38 >
1 Zabura ta Dawuda. Roƙo ne. Ya Ubangiji, kada ka tsawata mini cikin fushinka ko ka hore ni cikin hasalarka.
Kathutkung: Devit Oe BAWIPA lungphuen laihoi na yue hanh lah a. Puenghoi lungkhuek laihoi hai na yue hanh.
2 Gama kibiyoyinka sun soke ni, hannunka kuma ya fāɗo a kaina.
Na tahroe ni kai hah na thut dawkvah, na kut ni hoe na nam sin.
3 Saboda hasalarka babu lafiya a jikina; ƙasusuwana ba lafiya saboda zunubina.
Na lungphuennae kecu dawk, ka takthai dawk damnae awm hoeh. Ka yonnae kecu dawk ka hru damnae awm hoeh.
4 Laifofina sun mamaye ni kamar nauyin da ya sha ƙarfin ɗauka.
Ka payonnae ni ka lû a ramuk dawkvah, ka phu thai hoeh e hno patetlah doeh ao.
5 Miyakuna sun ruɓe suna kuma wari saboda wawancina na zunubi.
Ka pathunae kecu dawk, ka hmâ dukhnai teh, a hmui a tho toe.
6 An tanƙware ni aka kuma ƙasƙantar da ni; dukan yini ina ta kuka.
Patawnae khang hoi ka kâkalawng teh, kanîruirui lungmathoe hoi ka cingou.
7 Bayana yana fama da zazzaɓi; babu lafiya a jikina.
Bangkongtetpawiteh, ka laheibawnaw a kâan poung dawkvah, ka takthai dawk damnae roeroe awm hoeh.
8 Na gaji sharkaf an kuma ragargaza ni; ina nishi da wahala a cikin zuciyata.
Ka tâwn poung teh ka lung a rek dawkvah, ka lung a kâraphei teh ka cingou.
9 Dukan bukatata tana a shimfiɗe a gabanka, ya Ubangiji; ajiyar zuciyata ba ta ɓoyuwa daga gare ka.
BAWIPA, ka ngainae pueng teh na hmalah ao. Ka cingounae hai koung na panue.
10 Zuciyata na bugu, ƙarfina kuma ya ƙare, har ma haske ya rabu da idanuna.
Ka lung a duem teh tha ka tawn hoeh toe. Ka mit angnae hai takuettakuet a mawm toe.
11 Abokaina da maƙwabtana sun guje ni saboda miyakuna; maƙwabtana ba sa zuwa kusa.
Ka patawnae dawk ka pahren e naw hoi huikonaw ni, na hnai ngai awh hoeh toe. Ka imthungnaw ni hai na roun awh toe.
12 Waɗanda suke neman raina sun sa tarkonsu, waɗanda suke so su cuce ni suna zance lalatar da ni; yini sukutum suna ƙulla mini maƙarƙashiya.
Ka hringnae la han kakâcainaw nihai, kai hanlah karap a patûng awh.
13 Ni kamar kurma ne, wanda ba ya ji, kamar bebe, wanda ba ya iya buɗe bakinsa.
Hatei, kai teh, hnâpang patetlah ka thai hoeh, lawka patetlah doeh ka o.
14 Na zama kamar mutumin da ba ya ji, wanda bakinsa ba ya iya ba da amsa.
Hottelah, ka thai hoeh e patetlah ka o teh, ka pato thai hoeh e patetlah ka o.
15 Na dogara gare ka, ya Ubangiji; za ka amsa, ya Ubangiji Allahna.
Oe BAWIPA, nang dawk ngaihawinae ka tawn dawkvah, Oe BAWIPA, ka Cathut, na thai pouh haw.
16 Gama na ce, “Kada ka bar su su yi farin ciki a kaina ko su yi kirari a kaina sa’ad da ƙafata ta yi santsi.”
Na thai pouh haw, hoehpawiteh, kai dawk a konawm awh vaiteh, ka khok a thawn toteh, kai taranlahoi kâoup awh payon vaih ka ti.
17 Gama ina gab da fāɗuwa, kuma cikin azaba nake kullum.
Kai teh rawp hane coungkacoe ka o dawkvah, ka lungmathoenae teh pou ka pouk.
18 Na furta laifina; na damu da zunubina.
Ka yonnae ni ka lung a puen sak dawkvah, peng ka pâpho ngala toe.
19 Da yawa ne masu gāba da ni da ƙarfi; waɗanda suke kina ba dalili sun yi yawa.
Hatei, ka tarannaw teh, a tak a dam awh, a thao awh. A khuekhaw awm laipalah na kahmuhmanaw teh, apap awh.
20 Waɗanda suke sāka alherina da mugunta, suna cin zarafina sa’ad da nake bin abin da yake daidai.
Hawinae hah yonnae hoi kapathonaw hai, hawinae ka tarawi kecu ka taran lah ao awh.
21 Ya Ubangiji, kada ka yashe ni; kada ka yi nesa da ni, ya Allahna.
Oe BAWIPA, na cettakhai hanh. Oe ka Cathut, na hlat takhai hanh.
22 Zo da sauri ka taimake ni, Ya Ubangiji Mai Cetona.
Oe rungngangnae BAWIPA, karanglah na kabawm haw.