< Zabura 34 >
1 Ta Dawuda. Sa’ad da ya yi kamar ya haukace a gaban Abimelek, Wanda ya kore shi, ya kuwa tafi. Zan gode wa Ubangiji kullayaumi; yabonsa kullum za su kasance a leɓunana.
Av David, da han tedde sig som vanvittig for Abimelek, og denne jog ham fra sig, og han gikk bort. Jeg vil love Herren til enhver tid, hans pris skal alltid være i min munn.
2 Raina zai yi fariya a cikin Ubangiji; bari waɗanda suke wahala su ji su kuma yi farin ciki.
Min sjel skal rose sig av Herren; de saktmodige skal høre det og glede sig.
3 Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni; bari mu ɗaukaka sunansa tare.
Pris Herrens storhet med mig, og la oss sammen ophøie hans navn!
4 Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
Jeg søkte Herren, og han svarte mig, og han fridde mig fra alt det som forferdet mig.
5 Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
De så op til ham og strålte av glede, og deres åsyn rødmet aldri av skam.
6 Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
Denne elendige ropte, og Herren hørte, og han frelste ham av alle hans trengsler.
7 Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa, ya kuwa cece su.
Herrens engel leirer sig rundt omkring dem som frykter ham, og han utfrir dem.
8 Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau; mai albarka ne mutumin da yake neman mafaka a gare shi.
Smak og se at Herren er god! Salig er den mann som tar sin tilflukt til ham.
9 Ku ji tsoron Ubangiji, ku tsarkakansa, gama masu tsoronsa ba sa rasa kome.
Frykt Herren, I hans hellige! For intet fattes dem som frykter ham.
10 Zakoki za su iya rasa ƙarfi su kuma ji yunwa, amma waɗanda suke neman Ubangiji ba sa rasa abu mai kyau.
De unge løver lider nød og hungrer, men dem som søker Herren, fattes ikke noget godt.
11 Ku zo,’ya’yana, ku saurare ni; zan koya muku tsoron Ubangiji.
Kom, barn, hør mig! Jeg vil lære eder Herrens frykt.
12 Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa yana kuma so yă ga kwanaki masu kyau,
Hvem er den mann som har lyst til liv, som ønsker sig dager til å se lykke?
13 ka kiyaye harshenka daga mugunta da kuma leɓunanku daga faɗar ƙarairayi.
Hold din tunge fra ondt og dine leber fra å tale svik!
14 Juyo daga mugunta ku yi alheri; nemi salama ku kuma yi ƙoƙarin samunta.
Vik fra ondt og gjør godt, søk fred og jag efter den!
15 Idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kuma kunnuwansa suna sauraran kukansu;
Herrens øine er vendt til de rettferdige, og hans ører til deres rop.
16 fuskar Ubangiji yana gāba da waɗanda suke aikata mugunta, don yă sa a manta da su a duniya.
Herrens åsyn er imot dem som gjør ondt, for å utrydde deres ihukommelse av jorden.
17 Adalai kan yi kuka, Ubangiji kuwa yakan ji su; yakan cece su daga dukan wahalarsu.
Hine roper, og Herren hører, og av alle deres trengsler utfrir han dem.
18 Ubangiji yana kusa da waɗanda suka karai ya kuma cece waɗanda aka ragargaza a ruhu.
Herren er nær hos dem som har et sønderbrutt hjerte, og han frelser dem som har en sønderknust ånd.
19 Adali zai iya kasance da wahala da yawa, amma Ubangiji yakan cece shi daga dukansu;
Mange er den rettferdiges ulykker, men Herren utfrir ham av dem alle.
20 yakan tsare dukan ƙasusuwansa, ba ko ɗayansu da zai karye.
Han tar vare på alle hans ben, ikke ett av dem blir sønderbrutt.
21 Mugunta zai kashe mugu; za a hukunta abokan gāban adalai.
Ulykke dreper den ugudelige, og de som hater den rettferdige, dømmes skyldige.
22 Ubangiji yakan cece bayinsa; ba wanda yake neman mafaka a wurinsa da za a hukunta.
Herren forløser sine tjeneres sjel, og ingen av dem som tar sin tilflukt til ham, dømmes skyldig.