< Zabura 34 >

1 Ta Dawuda. Sa’ad da ya yi kamar ya haukace a gaban Abimelek, Wanda ya kore shi, ya kuwa tafi. Zan gode wa Ubangiji kullayaumi; yabonsa kullum za su kasance a leɓunana.
JUBENDISE si Jeova gui todo y tiempo: y alabansaña siésiempreja sumaga gui pachotto.
2 Raina zai yi fariya a cikin Ubangiji; bari waɗanda suke wahala su ji su kuma yi farin ciki.
Si Jeova umalaba y antijo: man manjungog y manmanso ya ninafanmagof.
3 Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni; bari mu ɗaukaka sunansa tare.
Junadangculo si Jeova guiya guajo: ya nita tanataquilo y naanña gui un vos.
4 Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
Jualigao si Jeova ya güiya jajungogyo: ya todo y minaañaojo janalibreyo.
5 Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
Sija inatangüe ya infaninina: ya y matañija ti ufanmamajlao.
6 Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
Este y namase na taotao umagang, ya si Jeova jumungog, ya ninalibre todo gui chinatsagaña.
7 Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa, ya kuwa cece su.
Y angjet Jeova jaoriyaye sija y manmaañao nu güiya ya janalibre sija.
8 Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau; mai albarka ne mutumin da yake neman mafaka a gare shi.
Chague ya unlie na mauleg si Jeova: dichoso y taotao ni umangocogüe guiya güiya.
9 Ku ji tsoron Ubangiji, ku tsarkakansa, gama masu tsoronsa ba sa rasa kome.
Fanmaañao as Jeova, jamyo mañantosña: sa taya ufatta para y manmaañao nu güiya.
10 Zakoki za su iya rasa ƙarfi su kuma ji yunwa, amma waɗanda suke neman Ubangiji ba sa rasa abu mai kyau.
Y mandiquique na león mannamase ya manñalang; ya y umaliligao si Jeova ti ufatta ni jafa na minauleg.
11 Ku zo,’ya’yana, ku saurare ni; zan koya muku tsoron Ubangiji.
Maela jamyo famaguon, ecungog yo: ya jufanagüe jamyo ni y minaañao as Jeova.
12 Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa yana kuma so yă ga kwanaki masu kyau,
Jaye enao na taotao y tumátana y linâlâ, ya yaña megae na jaane para ulie y minauleg?
13 ka kiyaye harshenka daga mugunta da kuma leɓunanku daga faɗar ƙarairayi.
Adaje y jilamo gui taelaye, yan y labiosmo na ucuentos mandague.
14 Juyo daga mugunta ku yi alheri; nemi salama ku kuma yi ƙoƙarin samunta.
Suja gui taelaye ya fatinas y mauleg; aligao y pas ya dalalag.
15 Idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kuma kunnuwansa suna sauraran kukansu;
Y atadog Jeova gaegue gui jilo y manunas: ya y talangaña esta mababa pot y inagangñija.
16 fuskar Ubangiji yana gāba da waɗanda suke aikata mugunta, don yă sa a manta da su a duniya.
Y matan Jeova contra y fumatitinas y taelaye para uutut gui tano y jinasoñija.
17 Adalai kan yi kuka, Ubangiji kuwa yakan ji su; yakan cece su daga dukan wahalarsu.
Managang y manunas ya si Jeova jumungog: ya todo y chinatsagañija ninafanlibre.
18 Ubangiji yana kusa da waɗanda suka karai ya kuma cece waɗanda aka ragargaza a ruhu.
Jijot esta si Jeova gui manmaque branta na corason: yan y manmañetnot na espiritu janalibre.
19 Adali zai iya kasance da wahala da yawa, amma Ubangiji yakan cece shi daga dukansu;
Megae y pinitiñiñija y manunas: lao todo ayo si Jeova munafanlibre.
20 yakan tsare dukan ƙasusuwansa, ba ko ɗayansu da zai karye.
Jaadaje todo y telangñija: ya ni uno guiya sija umayamag.
21 Mugunta zai kashe mugu; za a hukunta abokan gāban adalai.
Y tinaelaye upinino y taotao ni taelaye: ya y chumatlie y manunas ufansinentensia.
22 Ubangiji yakan cece bayinsa; ba wanda yake neman mafaka a wurinsa da za a hukunta.
Janalilibre si Jeova y linâlâ y tentagoña: ya taya ni uno ni umangoco güe usinentensia.

< Zabura 34 >