< Zabura 34 >
1 Ta Dawuda. Sa’ad da ya yi kamar ya haukace a gaban Abimelek, Wanda ya kore shi, ya kuwa tafi. Zan gode wa Ubangiji kullayaumi; yabonsa kullum za su kasance a leɓunana.
Na da eso huluane Hina Godema nodone sia: mu. Na da Ema nodone sia: su hamedafa yolesimu.
2 Raina zai yi fariya a cikin Ubangiji; bari waɗanda suke wahala su ji su kuma yi farin ciki.
Na da Ea hamobeba: le, Ema nodone sia: mu. Dunu huluane amo da enoga banenesi, amo da na nodosu nabimu amola hahawane ba: mu da defea.
3 Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni; bari mu ɗaukaka sunansa tare.
Hina Gode Ea bagadedafa hou amo ninia gilisili sisia: i lala: di! amola ninia huluane gilisili Ea Dio amoma nodone sia: na: di.
4 Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
Na da Hina Godema sia: ne gadobeba: le, E da nama dabe adole i. E da na beda: su hou amo huluane fadegale fasi.
5 Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
Inia: houga banenesisi dunu, ilia da Emaba: le hahawane nodogia: mu. Amola ilia dafawaneyale hamoma: beyale dawa: lusu logo bu hame hedofai ba: mu.
6 Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
Gogobihei dunu Ema wele sia: sea, E da dabe adole iaha. Amola ilia bidi hamosu da ilila: wadela: sa: besa: le, E da ili gaga: sa.
7 Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa, ya kuwa cece su.
Hina Gode Ea a: igele dunu da Ea sia: nabawane hamobe dunu amo gaga: sa. Amola se nabasu ilima mae doaga: ma: ne gaga: sa.
8 Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau; mai albarka ne mutumin da yake neman mafaka a gare shi.
Dilisu Hina Gode Ea noga: idafa hou hogole ba: ma! Dunu amo Ea gaga: su hogole ba: beba: le, ilia da hahawane bagade ba: sa.
9 Ku ji tsoron Ubangiji, ku tsarkakansa, gama masu tsoronsa ba sa rasa kome.
Dilia! Hina Gode Ea fi dunu huluane! Ea sia: nabawane hamoma! Dunu amo da Ea sia: nabawane hamobe, ilia da ilia wali esaloma: ne lamu liligi defele huluane ba: sa.
10 Zakoki za su iya rasa ƙarfi su kuma ji yunwa, amma waɗanda suke neman Ubangiji ba sa rasa abu mai kyau.
Laione wa: me amolawane da ha: su hou dawa: Be nowa dunu da Hina Gode Ea sia: nabawane hamosea, da liligi noga: idafa ba: lala.
11 Ku zo,’ya’yana, ku saurare ni; zan koya muku tsoron Ubangiji.
Na sama ayeligi dunu! Dilia misini amola na sia: nabima! Na da dilima Hina Godema nodosu hou olelemu.
12 Duk waninku da yake ƙaunar rayuwa yana kuma so yă ga kwanaki masu kyau,
Dilia hahawane nodone esalumusa: hanabela: ? Dilia da esalusu sedagili amola hahawane esalumusa: hanabela: ?
13 ka kiyaye harshenka daga mugunta da kuma leɓunanku daga faɗar ƙarairayi.
Amai galea, wadela: i ledo hamoi sia: sia: su amola ogogosu hou yolesima!
14 Juyo daga mugunta ku yi alheri; nemi salama ku kuma yi ƙoƙarin samunta.
Wadela: i hou yolesili, noga: i hou fawane hamoma! Olofosu hou hamoma: ne, logo hogoi helema!
15 Idanun Ubangiji suna a kan masu adalci kuma kunnuwansa suna sauraran kukansu;
Hina Gode da moloidafa dunu ilima ba: le gasa, amola ilia dini ianebe naba.
16 fuskar Ubangiji yana gāba da waɗanda suke aikata mugunta, don yă sa a manta da su a duniya.
Be E da wadela: i hamosu dunu ili higale ba: sa. Amaiba: le, ilia da bogosea, hedolowane gogolei dagoi ba: mu.
17 Adalai kan yi kuka, Ubangiji kuwa yakan ji su; yakan cece su daga dukan wahalarsu.
Moloidafa dunu ilia da Hina Godema wele sia: sea, E da naba. E da ilia bidi hamosu, amo bu mae ba: ma: ne gaga: sa.
18 Ubangiji yana kusa da waɗanda suka karai ya kuma cece waɗanda aka ragargaza a ruhu.
Hina Gode da da: i dioi dunu ilima gadenene esala. Amola E da dafawane hamoma: beyale dawa: lusu fisi dunu, amo ili gaga: sa.
19 Adali zai iya kasance da wahala da yawa, amma Ubangiji yakan cece shi daga dukansu;
Moloidafa dunu da bidi hamosu bagohame ba: sa. Be Hina Gode da ili amo huluane bu mae ba: ma: ne gaga: sa.
20 yakan tsare dukan ƙasusuwansa, ba ko ɗayansu da zai karye.
Hina Gode da agoaiwane dunu dafawanedafa gaga: sa. Amola ea gasa afae hamedafa fi ba: sa.
21 Mugunta zai kashe mugu; za a hukunta abokan gāban adalai.
Wadela: le hamosu dunu ilia da wadela: i hou amoga medole legei dagoi ba: mu. Nowa da moloidafa hou higasea, e da se bidi lamu.
22 Ubangiji yakan cece bayinsa; ba wanda yake neman mafaka a wurinsa da za a hukunta.
Hina Gode da Ea fi dunu gaga: mu. Amola nowa dunu da Ea gaga: ma: ne Ema ahoasea, e da gaga: i dagoi ba: mu.