< Zabura 31 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka bari in taɓa shan kunya; ka cece ni cikin rahamarka.
U tebe se, Gospode, uzdam; nemoj me ostaviti pod sramotom dovijeka, po pravdi svojoj izbavi me.
2 Ka juye kunnenka gare ni, ka zo da sauri ka cece ni; ka zama dutsen mafakata, mafaka mai ƙarfi na cetona.
Prigni k meni uho svoje, pohitaj, pomozi mi. Budi mi kameni grad, tvrda ograda, gdje bih se spasao.
3 Da yake kai ne dutsena da kuma kagarata, saboda sunanka ka bi da ni ka kuma jagorance ni.
Jer si ti kamena gora moja i ograda moja, imena svojega radi vodi me i upravljaj mnom.
4 Ka’yantar da ni daga tarkon da aka sa mini, gama kai ne mafakata.
Izvadi me iz mreže, koju mi tajno zamjestiše; jer si ti krjepost moja.
5 Cikin hannuwanka na miƙa ruhuna; ka cece ni, ya Ubangiji Allah na gaskiya.
U tvoju ruku predajem duh svoj; izbavljao si me, Gospode, Bože istini!
6 Na ƙi waɗanda suke manne wa gumakan banza; na dogara ga Ubangiji.
Nenavidim one koji poštuju propadljive idole; ja se u Gospoda uzdam.
7 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikin ƙaunarka, gama ka ga azabata ka kuma san wahalar raina.
Radovaæu se i veseliti se o milosti tvojoj, kad pogledaš na moju muku, poznaš tugu duše moje,
8 Ba ka ba da ni ga abokin gāba ba amma ka sa ƙafafuna a wuri mai sarari.
Ne daš me u ruku neprijatelju, postaviš noge moje na prostranom mjestu.
9 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama ina cikin damuwa; idanuna sun gaji da baƙin ciki, raina da jikina sun tafke tilis.
Smiluj se na me, Gospode; jer me je tuga, od jada iznemože oko moje, duša moja i srce moje.
10 Baƙin ciki ya rufe raina shekaruna sun cika da nishi; ƙarfina ya karai saboda azaba, ƙasusuwana kuma sun gaji tiƙis.
Išèilje u žalosti život moj, i godine moje u uzdisanju; oslabi od muke krjepost moja, i kosti moje sasahnuše.
11 Saboda dukan abokan gābana, Na zama tamƙar abin reni na maƙwabtana; na zama abin tsoro ga abokaina, waɗanda suka gan ni a titi sukan gudu daga gare ni.
Od množine neprijatelja svojih postadoh potsmijeh i susjedima svojim, i strašilo znancima svojim; koji me vide na ulici, bježe od mene.
12 An manta da ni sai ka ce na mutu; na zama kamar fasasshen kasko.
Zaboravljen sam kao mrtav, nema me u srcima; ja sam kao razbijen sud.
13 Gama nakan ji raɗe-raɗen mutane masu yawa; akwai tsoro a kowane gefe; suna ƙulla maƙarƙashiya a kaina suna shirya su ɗauke raina.
Jer slušam grdnju od mnogih, otsvuda strah, kad se dogovaraju na me, misle išèupati dušu moju.
14 Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji; na ce, “Kai ne Allahna.”
A ja se, Gospode, u tebe uzdam i velim: ti si Bog moj.
15 Lokutana suna a hannuwanka; ka cece ni daga abokan gābana da kuma daga waɗanda suke fafara ta.
U tvojoj su ruci dani moji; otmi me iz ruku neprijatelja mojijeh, i od onijeh, koji me gone.
16 Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka; ka cece ni da ƙaunarka marar ƙarewa.
Pokaži svijetlo lice svoje sluzi svojemu; spasi me milošæu svojom.
17 Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol )
Gospode! nemoj me ostaviti pod sramotom; jer tebe prizivljem. Nek se posrame bezbožnici, neka zamuknu i padnu u pakao. (Sheol )
18 Bari a rufe leɓunan ƙarairayinsu, gama da fariya da reni suna magana da girman kai a kan adalai.
Neka onijeme usta lažljiva, koja govore na pravednika obijesno, oholo i s porugom.
19 Alherinka da girma yake, wanda ka ajiye domin waɗanda suke tsoronka, wanda ka mayar a gaban mutane a kan waɗanda suke neman mafaka daga gare ka.
Kako je mnogo u tebe dobra, koje èuvaš za one koji te se boje, i koje daješ onima koji se u te uzdaju pred sinovima èovjeèijim!
20 Cikin inuwar kasancewarka ka ɓoye su daga makircin mutane; a wurin zamanka ka kiyaye su lafiya daga harsuna masu zagi.
Sakrivaš ih pod krov lica svojega od buna ljudskih; sklanjaš ih pod sjen od svadljivijeh jezika.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, gama ya nuna ƙaunarsa mai banmamaki gare ni sa’ad da aka yi mini kwanto kewaye da birni.
Da je blagosloven Gospod, što mi pokaza divnu milost kao da me uvede u tvrd grad!
22 Cikin tsorona na ce, “An yanke ni daga gabanka!” Duk da haka ka ji kukata na neman jinƙai sa’ad da na kira gare ka don taimako.
Ja rekoh u smetnji svojoj: odbaèen sam od oèiju tvojijeh; ali ti èu molitveni glas moj, kad te prizvah.
23 Ku ƙaunaci Ubangiji, dukanku tsarkakansa! Ubangiji yakan adana amintattu, amma masu girman kai yakan sāka musu cikakke.
Ljubite Gospoda svi sveti njegovi; Gospod drži vjeru; i uvršeno vraæa onima koji postupaju oholo.
24 Ku yi ƙarfin hali ku kuma ƙarfafa, dukanku masu sa bege a kan Ubangiji.
Budite slobodni, i neka bude jako srce vaše, svi koji se u Gospoda uzdate.