< Zabura 31 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka bari in taɓa shan kunya; ka cece ni cikin rahamarka.
Para o músico chefe. Um Salmo de David. Em você, Yahweh, eu me refugio. Que eu nunca fique desapontado. Entregai-me em vossa retidão.
2 Ka juye kunnenka gare ni, ka zo da sauri ka cece ni; ka zama dutsen mafakata, mafaka mai ƙarfi na cetona.
Bow ao seu ouvido para mim. Entregue-me rapidamente. Seja para mim uma rocha forte, uma casa de defesa para me salvar.
3 Da yake kai ne dutsena da kuma kagarata, saboda sunanka ka bi da ni ka kuma jagorance ni.
Pois você é meu rochedo e minha fortaleza, portanto, em nome de seu nome, me conduza e me guie.
4 Ka’yantar da ni daga tarkon da aka sa mini, gama kai ne mafakata.
Pluck me fora da rede que eles colocaram em segredo para mim, pois você é meu refúgio.
5 Cikin hannuwanka na miƙa ruhuna; ka cece ni, ya Ubangiji Allah na gaskiya.
Em sua mão eu elogio meu espírito. Você me redime, Yahweh, Deus da verdade.
6 Na ƙi waɗanda suke manne wa gumakan banza; na dogara ga Ubangiji.
Eu odeio aqueles que consideram vaidades mentirosas, mas confio em Yahweh.
7 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikin ƙaunarka, gama ka ga azabata ka kuma san wahalar raina.
Ficarei feliz e me regozijarei com sua bondade amorosa, pois vocês viram a minha aflição. Vocês conheceram minha alma nas adversidades.
8 Ba ka ba da ni ga abokin gāba ba amma ka sa ƙafafuna a wuri mai sarari.
Você não me calou na mão do inimigo. Você colocou meus pés em um lugar grande.
9 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama ina cikin damuwa; idanuna sun gaji da baƙin ciki, raina da jikina sun tafke tilis.
Tenha piedade de mim, Yahweh, pois estou em perigo. Meu olho, minha alma e meu corpo se perdem com a dor.
10 Baƙin ciki ya rufe raina shekaruna sun cika da nishi; ƙarfina ya karai saboda azaba, ƙasusuwana kuma sun gaji tiƙis.
Pois minha vida é passada com tristeza, meus anos com suspiros. Minha força falha por causa de minha iniqüidade. Meus ossos estão desperdiçados.
11 Saboda dukan abokan gābana, Na zama tamƙar abin reni na maƙwabtana; na zama abin tsoro ga abokaina, waɗanda suka gan ni a titi sukan gudu daga gare ni.
Por causa de todos os meus adversários, tornei-me totalmente desprezível para meus vizinhos, um horror para meus conhecidos. Aqueles que me viram na rua fugiram de mim.
12 An manta da ni sai ka ce na mutu; na zama kamar fasasshen kasko.
Sou esquecido de seus corações como um homem morto. Eu sou como uma cerâmica quebrada.
13 Gama nakan ji raɗe-raɗen mutane masu yawa; akwai tsoro a kowane gefe; suna ƙulla maƙarƙashiya a kaina suna shirya su ɗauke raina.
Pois ouvi a calúnia de muitos, o terror de todos os lados, enquanto eles conspiram juntos contra mim, eles conspiram para tirar minha vida.
14 Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji; na ce, “Kai ne Allahna.”
Mas confio em você, Yahweh. Eu disse: “Você é meu Deus”.
15 Lokutana suna a hannuwanka; ka cece ni daga abokan gābana da kuma daga waɗanda suke fafara ta.
Meus tempos estão em suas mãos. Livrem-me das mãos de meus inimigos e daqueles que me perseguem.
16 Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka; ka cece ni da ƙaunarka marar ƙarewa.
Faça seu rosto brilhar no seu criado. Salve-me em sua bondade amorosa.
17 Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol h7585)
Let não me decepcione, Yahweh, pois eu o invoquei. Que os malvados fiquem desapontados. Que fiquem em silêncio no Sheol. (Sheol h7585)
18 Bari a rufe leɓunan ƙarairayinsu, gama da fariya da reni suna magana da girman kai a kan adalai.
Que os lábios mentirosos fiquem mudos, que falam contra os justos de forma insolente, com orgulho e desprezo.
19 Alherinka da girma yake, wanda ka ajiye domin waɗanda suke tsoronka, wanda ka mayar a gaban mutane a kan waɗanda suke neman mafaka daga gare ka.
Oh como é grande sua bondade, que você colocou para aqueles que o temem, que você tem trabalhado para aqueles que se refugiam em você, perante os filhos dos homens!
20 Cikin inuwar kasancewarka ka ɓoye su daga makircin mutane; a wurin zamanka ka kiyaye su lafiya daga harsuna masu zagi.
No abrigo de sua presença, você os esconderá da conspiração do homem. Você os manterá em segredo em uma morada longe da luta de línguas.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, gama ya nuna ƙaunarsa mai banmamaki gare ni sa’ad da aka yi mini kwanto kewaye da birni.
Praise be to Yahweh, pois ele me mostrou sua maravilhosa gentileza amorosa em uma cidade forte.
22 Cikin tsorona na ce, “An yanke ni daga gabanka!” Duk da haka ka ji kukata na neman jinƙai sa’ad da na kira gare ka don taimako.
Quanto a mim, eu disse na minha pressa: “Estou cortado de diante de seus olhos”. No entanto, vocês ouviram a voz das minhas petições quando eu chorei para vocês.
23 Ku ƙaunaci Ubangiji, dukanku tsarkakansa! Ubangiji yakan adana amintattu, amma masu girman kai yakan sāka musu cikakke.
Oh amam Yahweh, todos vocês seus santos! Yahweh preserva os fiéis, e recompensa totalmente aquele que se comporta de forma arrogante.
24 Ku yi ƙarfin hali ku kuma ƙarfafa, dukanku masu sa bege a kan Ubangiji.
Seja forte, e deixe seu coração tomar coragem, todos vocês que esperam em Yahweh.

< Zabura 31 >