< Zabura 31 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka bari in taɓa shan kunya; ka cece ni cikin rahamarka.
MAING, i liki komui, kom kotin ieiang ia, pwe i ender namenokala kokolata; dore kin ia la duen omui pung.
2 Ka juye kunnenka gare ni, ka zo da sauri ka cece ni; ka zama dutsen mafakata, mafaka mai ƙarfi na cetona.
Kapaikidi dong ia karong ar akan, madang sauasa ia! Kom kotin wiala ai paipalap roson, o kele pa i, pwen sauasa ia!
3 Da yake kai ne dutsena da kuma kagarata, saboda sunanka ka bi da ni ka kuma jagorance ni.
Pwe komui ai paip, o ai kel. Kom kotin kalua ia pweki mar omui.
4 Ka’yantar da ni daga tarkon da aka sa mini, gama kai ne mafakata.
Kom kotin api ia sang nan insar, me re wiai ong ia, pwe komui kele pa i.
5 Cikin hannuwanka na miƙa ruhuna; ka cece ni, ya Ubangiji Allah na gaskiya.
I kakaliki ong komui ngen i; kom kotin dore ia la, komui Maing Kot melel.
6 Na ƙi waɗanda suke manne wa gumakan banza; na dogara ga Ubangiji.
I suedeki me kin kaporoporeki dikedik en ani mal akan, a i liki Ieowa.
7 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikin ƙaunarka, gama ka ga azabata ka kuma san wahalar raina.
I pan pereperen o polauleki omui kalangan, pwe komui me kotin mangi ai luet, o kotin kupura ngen i ni ansau apwal.
8 Ba ka ba da ni ga abokin gāba ba amma ka sa ƙafafuna a wuri mai sarari.
O re der mueid ong ai imwintiti, ren kaloe ia di. Kom kotin kasone nä i kat nan wasa salatok.
9 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama ina cikin damuwa; idanuna sun gaji da baƙin ciki, raina da jikina sun tafke tilis.
Ieowa, kom kotin maki ong ia, pwe i masak; mas ai suedelar ki ai mamauk, pil dueta ngen i o pali war ai.
10 Baƙin ciki ya rufe raina shekaruna sun cika da nishi; ƙarfina ya karai saboda azaba, ƙasusuwana kuma sun gaji tiƙis.
Pwe maur i luet kilar ai insensued, o ai par akan malaulaular ki ai sangesang, ai kelail tikitikelar pweki dip ai, o kokon ai kan luetalar.
11 Saboda dukan abokan gābana, Na zama tamƙar abin reni na maƙwabtana; na zama abin tsoro ga abokaina, waɗanda suka gan ni a titi sukan gudu daga gare ni.
Ai imwintiti kan karos lalaue ia, o i wialar kanamenok pan men imp ai kan, o kamasak pan sau i kan; me kilang ia nani al o, kin tangwei sang ia.
12 An manta da ni sai ka ce na mutu; na zama kamar fasasshen kasko.
Aramas monoke ia lar dueta me melar amen; ngai rasong dal eu, me mor pasang.
13 Gama nakan ji raɗe-raɗen mutane masu yawa; akwai tsoro a kowane gefe; suna ƙulla maƙarƙashiya a kaina suna shirya su ɗauke raina.
Pwe i ronger duen me toto kin puserokiong ia; men kamasak kapil ia pena; re kin kapung pena duen ngai, pwen kame ia la.
14 Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji; na ce, “Kai ne Allahna.”
A i kin kaporoporeki komui Maing, i ap inda: Komui ta ai Kot!
15 Lokutana suna a hannuwanka; ka cece ni daga abokan gābana da kuma daga waɗanda suke fafara ta.
Ai ansau mi nan lim omui, dore ia sang nan pa en ai imwintiti kan o sang me kin pakipaki ia.
16 Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka; ka cece ni da ƙaunarka marar ƙarewa.
Kamarainiki sapwilim omui ladu silang omui, dore ia ki omui, dore ia ki omui kalangan.
17 Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol )
Maing, kom der kotin mueid ong, i en soredi; pwe i likwiri wong komui. Me sapung kan en soredi, pwe irail en nenenla nan wasan mela. (Sheol )
18 Bari a rufe leɓunan ƙarairayinsu, gama da fariya da reni suna magana da girman kai a kan adalai.
Kil en au en me likam akan en nenenla, irail, me lalaue me pung kan ni laumaum, o aklapalap, o kaurur.
19 Alherinka da girma yake, wanda ka ajiye domin waɗanda suke tsoronka, wanda ka mayar a gaban mutane a kan waɗanda suke neman mafaka daga gare ka.
Meid laud omui kalangan, me kom kotin nekinekid ong me lan komui kan, o me kom kin kasale ong ir, me liki komui sansal mon aramas akan.
20 Cikin inuwar kasancewarka ka ɓoye su daga makircin mutane; a wurin zamanka ka kiyaye su lafiya daga harsuna masu zagi.
Kom kin kotin karir ir ala re omui sang karos, me kailong kin ir; kom kin kadupal ir edi sang mon lo akamai.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, gama ya nuna ƙaunarsa mai banmamaki gare ni sa’ad da aka yi mini kwanto kewaye da birni.
Kapinga ong Ieowa, me kotin kalangan laud ong ia nan kanim tengeteng eu.
22 Cikin tsorona na ce, “An yanke ni daga gabanka!” Duk da haka ka ji kukata na neman jinƙai sa’ad da na kira gare ka don taimako.
Pwe ni ai peikasal i indindar: I lokidokilar sang mon silang ar. Ari so, kom kotin ereki ngil en ai ngidingid, ni ai potoan werwiwer ong komui.
23 Ku ƙaunaci Ubangiji, dukanku tsarkakansa! Ubangiji yakan adana amintattu, amma masu girman kai yakan sāka musu cikakke.
Komail sapwilim a saraui kan karos, pok ong Ieowa! Ieowa kin kotin sinsila me poson akan, ap depuk ong ir melel, me aklapalap akan.
24 Ku yi ƙarfin hali ku kuma ƙarfafa, dukanku masu sa bege a kan Ubangiji.
Komail karos me kaporoporeki Ieowa, en kelail o der masak!