< Zabura 31 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka bari in taɓa shan kunya; ka cece ni cikin rahamarka.
[Psalm lal David] Nga tuku nu yurum, LEUM GOD, in wikla yurum; Tia lela in kutangyukla nga. Kom sie God suwoswos; Nga pre nu sum tuh kom in moliyula!
2 Ka juye kunnenka gare ni, ka zo da sauri ka cece ni; ka zama dutsen mafakata, mafaka mai ƙarfi na cetona.
Lohngyu, ac moliyula inge! Kom in eot ku luk, yen nga in wikla we, Sie pot ku in loangeyu.
3 Da yake kai ne dutsena da kuma kagarata, saboda sunanka ka bi da ni ka kuma jagorance ni.
Kom nien wikla luk ac mwe loango luk; Pwenyu ac kolyu in oana wulela lom.
4 Ka’yantar da ni daga tarkon da aka sa mini, gama kai ne mafakata.
Karinginyu liki mwe kwasrip akoeyukla nu sik; Lisringyuyak liki mwe ongoiya.
5 Cikin hannuwanka na miƙa ruhuna; ka cece ni, ya Ubangiji Allah na gaskiya.
Nga sifacna eisyuwot nu inpoum. Kom fah moliyula, LEUM GOD, Tuh kom sie God oaru.
6 Na ƙi waɗanda suke manne wa gumakan banza; na dogara ga Ubangiji.
Kom srungalos su alu nu sin god kikiap, A nga lulalfongi in kom.
7 Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikin ƙaunarka, gama ka ga azabata ka kuma san wahalar raina.
Nga fah engan ac kaksak Ke sripen lungse kawil lom. Kom liye luman keok luk, Ac kom etu mwe ongoiya nu sik.
8 Ba ka ba da ni ga abokin gāba ba amma ka sa ƙafafuna a wuri mai sarari.
Kom tia lela tuh mwet lokoalok luk in sruokyuwi; Kom ase sukosok nu sik in fahsr nu yen nga lungse fahsr nu we.
9 Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, gama ina cikin damuwa; idanuna sun gaji da baƙin ciki, raina da jikina sun tafke tilis.
LEUM GOD, pakomutuk, Tuh nga muta in ongoiya; Mutuk fafwak ke tung luk; Nga arulana totola.
10 Baƙin ciki ya rufe raina shekaruna sun cika da nishi; ƙarfina ya karai saboda azaba, ƙasusuwana kuma sun gaji tiƙis.
Nga foroti ke asor, Ac tung luk akfototoyela moul luk. Nga munasla ke sripen mwe akfohs puspis nu sik; Finne sri keik uh munasla pac.
11 Saboda dukan abokan gābana, Na zama tamƙar abin reni na maƙwabtana; na zama abin tsoro ga abokaina, waɗanda suka gan ni a titi sukan gudu daga gare ni.
Mwet lokoalok luk nukewa, ac yokna mwet tulan luk, Elos orek angonkas nu sik; Elos su eteyu elos sangeng sik; Ke elos liyeyu inkanek uh, elos kaing.
12 An manta da ni sai ka ce na mutu; na zama kamar fasasshen kasko.
Mwet nukewa elos mulkinyula, oana nga in misa tari. Nga oana sie ma sisila.
13 Gama nakan ji raɗe-raɗen mutane masu yawa; akwai tsoro a kowane gefe; suna ƙulla maƙarƙashiya a kaina suna shirya su ɗauke raina.
Nga lohng ke mwet lokoalok luk elos mahma; Mwe aksangeng rauniyula. Elos orek pwapa in lainyu, Ac suk in uniyuwi.
14 Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji; na ce, “Kai ne Allahna.”
Tusruktu lulalfongi luk uh oasr in kom, LEUM GOD; Kom God luk.
15 Lokutana suna a hannuwanka; ka cece ni daga abokan gābana da kuma daga waɗanda suke fafara ta.
Moul luk nufon oan inpoum; Moliyula liki poun mwet lokoalok luk, Liki elos su akkeokyeyu.
16 Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka; ka cece ni da ƙaunarka marar ƙarewa.
Ngetnget in kulang nu sin mwet kulansap lom; Moliyula ke lungse kawil lom.
17 Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji, gama na yi kuka gare ka; amma bari mugaye su sha kunya su kuma kwanta shiru a cikin kabari. (Sheol )
Nga pang nu sum, LEUM GOD, Tia lela tuh nga in akmwekinyeyuk. Lela tuh mwet koluk in akmwekinyeyuk; Lela tuh elos in mislana som nu in facl sin mwet misa. (Sheol )
18 Bari a rufe leɓunan ƙarairayinsu, gama da fariya da reni suna magana da girman kai a kan adalai.
Kaliya oalin mwet kikiap — Elos su filang ac inse fulat, Su kaskas in akkolukye mwet suwoswos.
19 Alherinka da girma yake, wanda ka ajiye domin waɗanda suke tsoronka, wanda ka mayar a gaban mutane a kan waɗanda suke neman mafaka daga gare ka.
Fuka yokiyen ma wo su kom elosak Nu selos su sunakin kom! Mwet nukewa etu lupan wo kom, Ac ouiyen karinginyuk ku lom nu selos su lulalfongi kom.
20 Cikin inuwar kasancewarka ka ɓoye su daga makircin mutane; a wurin zamanka ka kiyaye su lafiya daga harsuna masu zagi.
Kom okanulosla yurum Liki pwapa koluk lun mwet; Ac in sie acn misla kom okanulosla Liki kas in akkoluk lun mwet lokoalok lalos.
21 Yabo ya tabbata ga Ubangiji, gama ya nuna ƙaunarsa mai banmamaki gare ni sa’ad da aka yi mini kwanto kewaye da birni.
Kaksakin LEUM GOD! Fuka lupan woiya ke El akkalemye lungse lal nu sik, Ke pacl mwet lokoalok luk rauniyula in mweuniyu!
22 Cikin tsorona na ce, “An yanke ni daga gabanka!” Duk da haka ka ji kukata na neman jinƙai sa’ad da na kira gare ka don taimako.
Nga tuh sangeng ac nunku mu El sisyula liki ye mutal. Tusruktu El lohng pusren tung luk Ke nga pang nu sel in kasreyu.
23 Ku ƙaunaci Ubangiji, dukanku tsarkakansa! Ubangiji yakan adana amintattu, amma masu girman kai yakan sāka musu cikakke.
Lungse LEUM GOD, kowos mwet oaru lal nukewa, Tuh LEUM GOD El karinganang mwet oaru, A El arulana kaelos su filang.
24 Ku yi ƙarfin hali ku kuma ƙarfafa, dukanku masu sa bege a kan Ubangiji.
Kowos in ku na, ac pulaik na, Kowos nukewa su oasr finsrak lowos in LEUM GOD.