< Zabura 30 >

1 Zabura ce. Wata waƙa. Don keɓewar haikali. Ta Dawuda. Zan girmama ka Ya Ubangiji, gama ka tsamo ni daga zurfafa ba ka bar abokan gābana sun yi farin ciki a kaina ba.
Псалом Давидів. Пісня освя́чення дому. Буду Тебе величати, о Господи, бо Ти з глибини́ мене ви́тяг, і не потішив моїх ворогів ради мене!
2 Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako ka kuwa warkar da ni.
Господи, Боже мій, я кликав до Тебе, — і мене вздорови́в Ти.
3 Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
Господи, вивів Ти душу мою із шео́лу, — Ти мене оживи́в, щоб в могилу не схо́дити мені! (Sheol h7585)
4 Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa; ku yabi sunansa mai tsarki.
Співайте Господе́ві, святії Його, й славте пам'ять святині Його!
5 Gama fushinsa na ɗan lokaci ne amma alherinsa har matuƙa ne; mai yiwuwa a yi kuka da dare amma farin ciki kan zo da safe.
Бо хвилю триває Він у гніві Своїм, все життя — в Своїй ласці: буває увечорі плач, а радість на ра́нок!
6 Sa’ad da nake lafiya, na ce, “Ba zan jijjigu ba.”
А я говорив був у ми́рі своєму: „Я не захита́юсь навіки“!
7 Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri, ka sa katangar dutsena ya tsaya daram; amma sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai in cika da tsoro.
Господи, в ласці Своїй Ти поставив мене на горі́ моїх сил. Як лице Своє Ти захова́в, то збенте́жився я.
8 A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira; a gare ka Ubangiji na yi kukan neman jinƙai.
До Тебе я кличу, о Господи, і блага́ю я Господа:
9 “Wace riba ce a hallakata, a kuma gangarawa ta zuwa cikin rami? Ƙura za tă yabe ka ne? Za tă iya yin shelar amincinka?
„Яка ко́ристь із кро́ви моєї, коли́ я до гро́бу зійду́? Чи хвалити Тебе буде по́рох? Чи він ви́явить правду Твою?
10 Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai; Ya Ubangiji, ka zama taimakona.”
Почуй, Господи, і помилуй мене, Господи, бу́дь мені помічнико́м!“
11 Ka mai da kukata ta zama rawa; ka tuɓe rigar makokina ka sa mini na farin ciki,
Ти перемінив мені плач мій на радість, жало́бу мою розв'яза́в, і підпереза́в мене радістю,
12 don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba. Ya Ubangiji Allahna, zan yi maka godiya har abada.
щоб славу співала люди́на Тобі й не замо́вкла! Господи, Боже мій, — повік сла́вити буду Тебе!

< Zabura 30 >