< Zabura 30 >

1 Zabura ce. Wata waƙa. Don keɓewar haikali. Ta Dawuda. Zan girmama ka Ya Ubangiji, gama ka tsamo ni daga zurfafa ba ka bar abokan gābana sun yi farin ciki a kaina ba.
JUNATAQUILO jao, O Jeova; sa jago unnajatsa yo julo: ya ti unnafanmagof y enimigujo guiya guajo.
2 Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako ka kuwa warkar da ni.
O Jeova, Yuusso, juagangjao ya unnajomloyo.
3 Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami. (Sheol h7585)
O Jeova, jago munacajulo y antijo gui naftan: unadajeyo na lâlâyo para mungayo tumunog gui naftan. (Sheol h7585)
4 Ku rera ga Ubangiji, ku tsarkakansa; ku yabi sunansa mai tsarki.
Cantaye si Jeova, O jamyo mañantosña: ya innae grasias y santos na naaña.
5 Gama fushinsa na ɗan lokaci ne amma alherinsa har matuƙa ne; mai yiwuwa a yi kuka da dare amma farin ciki kan zo da safe.
Sa pot didideja guaja linalaloña; gui finaboreseña nae guaja linâlâ: yaguin y pupuenge majon sumaga y tinanges; y egaan mato y minagof.
6 Sa’ad da nake lafiya, na ce, “Ba zan jijjigu ba.”
Ya guajo jagas ileco anae lumálaguaja yo: ti jucalamten talo taejinecog.
7 Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri, ka sa katangar dutsena ya tsaya daram; amma sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai in cika da tsoro.
Sa jago, Jeova, pot y finaboresemo jagasja unnafitme y egsojo: lao unnana y matamo, ya guajo chumatsaga.
8 A gare ka, ya Ubangiji, na yi kira; a gare ka Ubangiji na yi kukan neman jinƙai.
Yya jago, O Jeova, juaagangjao: ya si Jeova jutayuyut.
9 “Wace riba ce a hallakata, a kuma gangarawa ta zuwa cikin rami? Ƙura za tă yabe ka ne? Za tă iya yin shelar amincinka?
Jafayo probechoco gui jâgâjo, anae tumunog yo gui naftan? Ada uinalabajao ni y petbos? Ada usangan y minagajetmo?
10 Ka ji, ya Ubangiji, ka kuwa yi mini jinƙai; Ya Ubangiji, ka zama taimakona.”
Jungog, O Jeova, ya gaease ni guajo: Jeova, jago para inayudajo.
11 Ka mai da kukata ta zama rawa; ka tuɓe rigar makokina ka sa mini na farin ciki,
Jago bumira y inigongjo gui baela: ya unpula y lutojo ya unnaquinereasyo ni y minagof;
12 don zuciyata za tă iya rera gare ka ba kuwa za tă yi shiru ba. Ya Ubangiji Allahna, zan yi maka godiya har abada.
Para jucantaye jao inenra ya ti jufamatquilo: O Jeova, Yuusso, junaejao grasias para taejinecog.

< Zabura 30 >