< Zabura 3 >

1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
Псалом Давидів, як він утікав був перед Авесало́мом, своїм сином. Господи, — як багато моїх ворогів, як багато стають проти ме́не!
2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
Багато-хто кажуть про душу мою: „Йому в Бозі спасі́ння нема!“Се́ла.
3 Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
Але, Господи, — щит Ти для мене та слава моя, і мою го́лову Ти підійма́єш!
4 Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
Своїм голосом кличу до Господа, — і Він озве́ться зо свято́ї Своєї гори. (Се́ла)
5 Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
Я лягаю і сплю, і пробуджуюся, бо Господь підпирає мене, —
6 Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
і я не побоюсь десяти тисяч люду, які проти мене навко́ло ота́борились!
7 Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
Устань же, о Господи! Спаси мене, Боже мій, бо Ти ра́зиш усіх ворогів моїх в що́ку, зуби грішникам кру́шиш!
8 Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)
Спасіння від Господа, і над наро́дом Твоїм — Твоє благослове́ння! (Се́ла)

< Zabura 3 >