< Zabura 3 >
1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
Dāvida dziesma, kad tas bēga no sava dēla Absaloma. Ak Kungs! cik daudz manu pretinieku! Daudz, kas ceļas pret mani
2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
Daudz saka uz manu dvēseli: tai pestīšanas nav pie Dieva.(Sela.)
3 Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
Bet Tu, Kungs, esi par bruņām ap mani, mana godība un kas paceļ manu galvu.
4 Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
Es piesaucu To Kungu ar savu balsi, un Viņš mani paklausa no Sava svētā kalna. (Sela)
5 Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
Es apgūlos un aizmigu, un atmodos, jo Tas Kungs mani uztur
6 Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
Es nebīstos no daudz tūkstošiem ļaužu, kas visapkārt pret mani stājās.
7 Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
Celies, Kungs, glābi mani, mans Dievs, jo Tu visiem maniem ienaidniekiem siti vaigā, Tu bezdievīgiem salauzi zobus.
8 Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)
Pie Tā Kunga ir pestīšana! Tava svētība pār Taviem ļaudīm! (Sela)