< Zabura 3 >

1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
O Yahweh, anian a nagadu dagiti kabusorko! Adu ti timmallikud ken nangraut kaniak.
2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
Adu dagiti mangibagbaga maipanggep kaniak, “Awan ti tulong a maipaay kenkuana manipud iti Dios.” (Selah)
3 Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
Ngem sika, O Yahweh, ket kalasag iti aglawlawko, dayagko, ken mangparparegta kaniak.
4 Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
Umawagak kenni Yahweh, ket sungbatannak manipud iti nasantoan a turodna. (Selah)
5 Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
Nagiddaak ket nakaturogak; nagriingak, ta silanaknibannak ni Yahweh.
6 Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
Saanak nga agbuteng kadagiti rineprep a tattao iti aglawlawko a bumusor kaniak.
7 Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
Bumangonka, O Yahweh! Isalakannak, Diosko! Ta kabilem dagiti amin a kabusorko kadagiti pangada; pusiem dagiti ngipen dagiti nadangkes.
8 Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)
Aggapu kenni Yahweh ti pannakaisalakan. Adda koma kadagiti tattaom ti bendisionmo. (Selah)

< Zabura 3 >