< Zabura 3 >
1 Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
En Psalme af David; der han flyede for Absaloms, sin Søns, Ansigt.
2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
Herre! hvor ere mine Fjender mange! Mange staa op imod mig.
3 Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
Mange sige til min Sjæl: Han har ingen Frelse hos Gud. (Sela)
4 Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
Men du, Herre! er et Skjold for mig, min Ære, og den, der opløfter mit Hoved.
5 Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
Jeg raaber til Herren med min Røst, og han bønhører mig fra sit hellige Bjerg. (Sela)
6 Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
Jeg lagde mig og sov; jeg opvaagnede, thi Herren opholder mig.
7 Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
Jeg vil ikke frygte for ti Tusinde af Folk, som have lagt sig trindt omkring imod mig.
8 Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)
Staa op, Herre! frels mig, min Gud! thi du har slaget alle mine Fjender paa Kinden; du har sønderbrudt de ugudeliges Tænder. Hos Herren er Frelsen; din Velsignelse være over dit Folk! (Sela)