< Zabura 29 >
1 Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
[Psalm lal David] Kaksakin LEUM GOD, kowos lipufan inkusrao; Kaksakin wolana lal ac ku lal.
2 Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
Kaksakin Ine wolana lun LEUM GOD; Epasrla ye mutun El su Mutal ke El sikme in wolana lal.
3 Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
Pusren LEUM GOD lohngyuk fin kof uh. Ke God lun wolana El kaskas, pusracl oana pusren pulahl Ngirngir fin meoa uh.
4 Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
Pusren LEUM GOD lohngyuk — Pusra kulana ac fulatlana.
5 Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
Pusren LEUM GOD koteya sak cedar, Finne sak cedar in Lebanon.
6 Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
El oru fineol in acn Lebanon in srosro oana ke soko cow fusr el srosro, Oayapa tuh Fineol Hermon in srosro oana soko cow mukul.
7 Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
Pusren LEUM GOD oru tuh sarom in sarmelik.
8 Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
Pusracl oru tuh acn mwesis uh in kusrusr; El osrokak acn mwesis in Kadesh.
9 Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
Pusren LEUM GOD osrokak sak oak Ac osrokla sra nukewa insak uh, Ac elos nukewa su muta in Tempul lal elos wowoyak ac fahk, “Wolana nu sin God!”
10 Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
LEUM GOD El leum fin kof loal, El leum oana sie tokosra nwe tok ma pahtpat.
11 Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.
LEUM GOD El sang ku nu sin mutanfahl sel, Ac akinsewowoyalos ke misla.