< Zabura 29 >
1 Zabura ta Dawuda. Ku ba da girma ga Ubangiji, ya ku manya, ku ba da girma ga Ubangiji saboda ɗaukaka da kuma ƙarfinsa.
En Salme af David. Giver HERREN, I Guds Sønner, giver HERREN Ære og Pris,
2 Ku ba da girma ga Ubangiji, ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku bauta wa Ubangiji cikin ɗaukakar tsarkinsa.
giver HERREN hans Navns Ære; tilbed HERREN i helligt Skrud!
3 Muryar Ubangiji tana a bisa ruwaye; Allah Maɗaukaki ya yi tsawa, Ubangiji ya yi tsawa a bisa manyan ruwaye.
HERRENS Røst er over Vandene, Ærens Gud lader Tordenen rulle, HERREN, over de vældige Vande!
4 Muryar Ubangiji mai iko ce; muryar Ubangiji da girma take.
HERRENS Røst med Vælde, HERRENS Røst i Højhed,
5 Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
HERRENS Røst, den splintrer Cedre, HERREN splintrer Libanons Cedre,
6 Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
faar Libanon til at springe som en Kalv og Sirjon som den vilde Okse!
7 Muryar Ubangiji ta buga da walƙatar walƙiya.
HERRENS Røst udslynger Luer.
8 Muryar Ubangiji ta girgiza hamada Ubangiji ya girgiza Hamadan Kadesh.
HERRENS Røst faar Ørk til at skælve, HERREN faar Kadesj's Ørk til at skælve!
9 Muryar Ubangiji ta murɗa itatuwan oak ya kakkaɓe itatuwan kurmi. Kuma a cikin haikalinsa kowa ya ce, “Ɗaukaka!”
HERRENS Røst faar Hind til at føde, og den gør lyst i Skoven. Alt i hans Helligdom raaber: »Ære!«
10 Ubangiji na zaune yana sarauta a bisa rigyawa; Ubangiji yana sarauta kamar Sarki har abada.
HERREN tog Sæde og sendte Vandfloden, HERREN tog Sæde som Konge for evigt.
11 Ubangiji kan ba da ƙarfi ga mutanensa; Ubangiji kan albarkace mutanensa da salama.
HERREN give Kraft til sit Folk, HERREN velsigne sit Folk med Fred!