< Zabura 24 >

1 Zabura ta Dawuda. Duniya ta Ubangiji ce da kome da yake cikinta, duniya, da dukan waɗanda suke zama a cikinta;
Nkunga Davidi. Ntoto widi wu Yave ayi bibioso bidi mu wawu; nza ayi babo banzinganga muawu.
2 gama ya gina ta a kan tekuna ya kafa ta a kan ruwaye.
Bila niandi wutunga ntoto va mbata mimbu ayi wukindisa wawu va mbata minlangu.
3 Wa zai iya hawan tudun Ubangiji? Wa zai iya tsaya a wurinsa mai tsarki?
Nani wulenda kuma ku mongo wu Yave? Nani wulenda telama va buangu kiandi kinlongo e?
4 Sai wanda yake da hannu mai tsabta da kuma tsabtar zuciya, wanda ba ya ba da ransa ga bautar gunki ko ya rantse bisa abin da yake ƙarya.
Woso mutu widi mioko misukulu ayi ntima wuvedila; woso mutu wunkambu vumuna muelꞌandi kuidi bitumba, Voti wunkambu levanga ndefi mu mambu ma luvunu.
5 Zai sami albarka daga Ubangiji da fiffitawa daga Allah Mai cetonsa.
Wela tambula lusakumunu luela ba kuidi Yave, ayi ndungunu Nzambi yi Mvulusi andi.
6 Irin tsaran waɗanda suke nemansa ke nan, waɗanda suke neman fuskarka, ya Allah na Yaƙub. (Sela)
Buawu bobo buididi tsungi yi batu bakuntombanga, yi bawu bantombanga zizi kiaku, a Nzambi yi Yakobi.
7 Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi; ku ɗagu, ku daɗaɗɗun ƙofofi, don Sarkin ɗaukaka yă shiga.
Luvumbula mintu mieno, beno mielo! Luvumbuka beno mielo mikhulu! Muingi ntinu wu nkembo kakota.
8 Wane ne wannan Sarkin ɗaukaka? Ubangiji ne mai ƙarfi mai iko, Ubangiji mai girma a yaƙi.
Nani ntinu wu nkembo e? Keti Yave, nkua ngolo ayi nkua lulendo! Keti Yave, nkua lulendo mu zimvita!
9 Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi; ku ɗagu, ku daɗaɗɗun ƙofofi, don Sarkin ɗaukaka yă shiga.
Luvumbula mintu mieno, beno mielo! Luvumbuka beno mielo mikhulu! Muingi ntinu wu nkembo kakota.
10 Wane ne shi, wannan Sarkin ɗaukaka? Ubangiji Maɗaukaki, shi ne Sarkin ɗaukaka. (Sela)
Nani wowo ntinu beni wu nkembo e? Keti Yave, pfumu yi minkangu mi masodi. Niandi ntinu wu nkembo.

< Zabura 24 >