< Zabura 23 >
1 Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
Псалом Давидів.
2 Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
на пасови́ськах зелених осе́лить мене́, на тихую воду мене запрова́дить!
3 yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
Він душу мою відживля́є, прова́дить мене́ ради Йме́ння Свого́ по стежка́х справедливости.
4 Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
Коли я піду́ хоча б навіть долиною смертної те́мряви, то не буду боятися злого, бо Ти при мені, — Твоє же́зло й Твій по́сох — вони мене вті́шать!
5 Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
Ти передо мною трапе́зу згото́вив при моїх ворогах, мою го́лову Ти намасти́в був оливою, моя чаша — то на́дмір пиття́!
6 Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.
Ті́льки добро́ й милосердя мене супрово́дити будуть по всі дні мого життя, а я пробува́тиму в домі Господньому довгі часи́!