< Zabura 23 >

1 Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
En salme av David. Herren er min hyrde, mig fattes intet.
2 Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
Han lar mig ligge i grønne enger, han leder mig til hvilens vann.
3 yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
Han vederkveger min sjel, han fører mig på rettferdighets stier for sitt navns skyld.
4 Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
Om jeg enn skulde vandre i dødsskyggens dal, frykter jeg ikke for ondt; for du er med mig, din kjepp og din stav de trøster mig.
5 Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
Du dekker bord for mig like for mine fienders øine, du salver mitt hode med olje; mitt beger flyter over.
6 Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.
Bare godt og miskunnhet skal efterjage mig alle mitt livs dager, og jeg skal bo i Herrens hus gjennem lange tider.

< Zabura 23 >