< Zabura 23 >

1 Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
O IEHOVA ko'u Kahuhipa; Aole o'u mea e nele ai.
2 Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
Nana no wau i hoomoe iho ma na aina uliuli: Ua alakai oia ia'u ma kapa wai lana malie.
3 yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
Ke hoala mai nei oia i ko'u uhane: Ke alakai nei no oia ia'u ma na ala maikai no kona inoa.
4 Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
Oiaio, ina e hele au ma ke awawa malu o ka make, Aole au e weliweli i ka poina: no ka mea, o oe pu kekahi me au; O kou mana, a me kou kookoo, o ko'u mau mea ia e oluolu ai.
5 Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
Ke hoomakaukau mai nei oe i ka papaaina na'u ma ke alo o ko'u mau enemi: Ua kahinu mai oe i kuu poo me ka aila; Ua piha a hu ko'u kiaha.
6 Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.
Oiaio, e hahai mau ana ia'u ka pono a me ke aloha i na la a pau o ko'u ola ana; A maloko o ka hale o Iehova owau e noho mau loa aku ai.

< Zabura 23 >