< Zabura 23 >

1 Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
Psaume de David. L’Eternel est mon berger, je ne manquerai de rien.
2 Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
Dans de vertes prairies, il me fait camper, il me conduit au bord d’eaux paisibles.
3 yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
Il restaure mon âme, me dirige dans les sentiers de la justice, en faveur de son nom.
4 Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
Dussé-je suivre la sombre vallée de la mort, je ne craindrais aucun mal, car tu serais avec moi; ton soutien et ton appui seraient ma consolation.
5 Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
Tu dresses la table devant moi, à la face de mes ennemis; tu parfumes d’huile ma tète, ma coupe est pleine à déborder.
6 Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.
Oui, le bonheur et la grâce m’accompagneront ma vie durant, et j’habiterai de longs jours dans la maison du Seigneur.

< Zabura 23 >