< Zabura 23 >
1 Zabura ta Dawuda. Ubangiji ne yake kiwona, ba zan rasa kome ba,
Zaburi mar Daudi. Jehova Nyasaye e jakwadha, ok anachand gimoro.
2 Yakan sa in kwanta a makiyaya mai ɗanyar ciyawa, yakan bi da ni kusa da ruwaye marar hayaniya,
Omiyo ayweyo e lum mangʼich, otelona e aore mokwe,
3 yakan maido da raina. Yakan bi da ni a hanyoyin adalci saboda sunansa.
odwogo chunya. Otaya e yore mag tim makare mondo nyinge oyud duongʼ.
4 Ko da na yi tafiya ta kwari na inuwar mutuwa, ba zan ji tsoron mugu ba, gama kana tare da ni; bulalarka na dūka da kuma sandanka na tafiya, za su yi mini ta’aziyya.
Kata ka obedo ni awuotho e hoho mar tipo mar tho, to ok analuor gimoro marach, nimar in koda; ludhi gi odungani ema hoya.
5 Ka shirya mini tebur a gaban abokan gābana. Ka shafe kaina da mai; kwaf nawa ya cika har yana zuba.
Iloso mesa e nyima ka wasika neno. Iwiro wiya gi mo; kikombena opongʼ moo oko.
6 Tabbatacce alheri da ƙauna za su bi dukan kwanakin raina, zan kuwa zauna a gidan Ubangiji har abada.
Adier, ber gihera biro luwa ndalo duto mag ngimana, kendo abiro dak e od Jehova Nyasaye nyaka chiengʼ.