< Zabura 22 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Matar Zomon Safiya.” Zabura ta Dawuda. Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni? Me ya sa ka yi nisa da cetona, ka yi nesa daga kalmomin nishina?
あけぼのの鹿の調にあはせて伶長にうたはしめたるダビデの歌 わが神わが神なんぞ我をすてたまふや 何なれば遠くはなれて我をすくはず わが歎きのこゑをきき給はざるか
2 Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba, da dare kuma ban yi shiru ba.
ああわが神われ昼よばはれども汝こたへたまはず 夜よばはれどもわれ平安をえず
3 Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan; kai ne yabon Isra’ila.
然はあれイスラエルの讃美のなかに住たまふものよ汝はきよし
4 A gare ka ne kakanninmu suka sa bege; sun dogara ka kuwa cece su.
われらの列祖はなんぢに依頼めり かれら依頼みたればこれを助けたまへり
5 Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto; a gare ka suka dogara kuma ba su sha kunya ba.
かれら汝をよびて援をえ汝によりたのみて恥をおへることなかりき
6 Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba, wanda mutane suke yi wa ba’a suka kuma rena shi.
然はあれどわれは蟲にして人にあらず 世にそしられ民にいやしめらる
7 Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a; suna yin mini ashar, suna kaɗa kansu suna cewa,
すべてわれを見るものはわれをあざみわらひ 口唇をそらし首をふりていふ
8 “Ya dogara ga Ubangiji; bari Ubangiji yă cece shi. Bari yă cece shi, da yake yana jin daɗinsa.”
かれはヱホバによりたのめりヱホバ助くべし ヱホバかれを悦びたまふが故にたすくべしと
9 Duk da haka ka fitar da ni daga ciki; ka sa na dogara gare ka, ko ma a ƙirjin mahaifiyata.
されど汝はわれを胎内よりいだし絵へるものなり わが母のふところにありしとき既になんぢに依頼ましめたまへり
10 Daga haihuwa an jefa ni a kanka; daga cikin mahaifiyata kai ne Allahna.
我うまれいでしより汝にゆだねられたり わが母われを生しときより汝はわが神なり
11 Kada ka yi nesa da ni, gama wahala na kusa kuma babu wani da zai taimaka.
われに遠ざかりたまふなかれ 患難ちかづき又すくふものなければなり
12 Bijimai masu yawa sun kewaye ni; bijimai masu ƙarfi na Bashan sun sa ni a tsaka.
おほくの牡牛われをめぐりバサンの力つよき牡牛われをかこめり
13 Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama sun buɗe bakunansu a kaina.
かれらは口をあけて我にむかひ物をかきさき吼うだく獅のごとし
14 An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
われ水のごとくそそぎいだされ わがもろもろの骨ははづれ わが心は蝋のごとくなりて腹のうちに鎔たり
15 Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
わが力はかわきて陶器のくだけのごとく わが舌は齶にひたつけり なんぢわれを死の塵にふさせたまへり
16 Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
そは犬われをめぐり惡きものの群われをかこみてわが手およびわが足をさしつらぬけり
17 Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
わが骨はことごとく數ふるばかりになりぬ 惡きものの目をとめて我をみる
18 Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
かれらたがひにわが衣をわかち我がしたぎを鬮にす
19 Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
ヱホバよ遠くはなれ居たまふなかれ わが力よねがはくは速きたりてわれを授けたまへ
20 Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
わがたましひを劍より助けいだし わが生命を犬のたけきいきほひより脱れしめたまへ
21 Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
われを獅の口また野牛のつのより救ひいだしたまへ なんぢ我にこたへたまへり
22 Zan furta sunanka ga’yan’uwana; cikin taron masu sujada zan yabe ka.
われなんぢの名をわが兄弟にのべつたへ なんぢを會のなかにて讃たたへん
23 Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi! Dukanku zuriyar Yaƙub, ku girmama shi! Ku girmama shi, dukanku zuriyar Isra’ila!
ヱホバを懼るるものよヱホバをほめたたへよ ヤコブのもろもろの裔よヱホバをあがめよ イスラエルのもろもろのすゑよヱホバを畏め
24 Gama bai rena ko yă ƙyale wahalar masu shan wuya ba; bai ɓoye fuskarsa daga gare shi ba amma ya saurari kukansa na neman taimako.
ヱホバはなやむものの辛苦をかろしめ棄たまはず これに聖顔をおほふことなくしてその叫ぶときにききたまへばなり
25 Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro; a gaban waɗanda suke tsoronka zan cika alkawarina.
大なる會のなかにてわが汝をほめたたふるは汝よりいづるなり わが誓ひしことはヱホバをおそるる者のまへにてことごとく償はん
26 Matalauta za su ci su ƙoshi; su da suke neman Ubangiji za su yabe shi, bari zukatanku su rayu har abada!
謙遜者はくらひて飽ことをえ ヱホバをたづねもとむるものはヱホバをほめたたへん 願くはなんぢらの心とこしへに生んことを
27 Dukan iyakokin duniya za su tuna su kuma juya ga Ubangiji, kuma dukan iyalan al’ummai za su rusuna a gabansa,
地のはては皆おもひいだしてヱホバに歸りもろもろの國の族はみな前にふしをがむべし
28 gama mulki na Ubangiji ne kuma yana mulki a bisa al’ummai.
國はヱホバのものなればなり ヱホバはもろもろの國人をすべをさめたまふ
29 Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada; dukan waɗanda suka gangara zuwa ƙura za su durƙusa a gabansa, waɗanda ba za su iya bar kansu da rai ba.
地のこえたるものは皆くらひてヱホバををがみ塵にくたるものと己がたましひを存ふること能はざるものと皆そのみまへに拝脆かん
30 Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima; za a faɗa wa zuriya na nan gaba game da Ubangiji.
たみの裔のうちにヱホバにつかる者あらん 主のことは代々にかたりつたへらるべし
31 Za su yi shelar adalcinsa ga mutanen da ba a riga an haifa ba, gama ya aikata shi.
かれら來りて此はヱホバの行爲なりとてその義を後にうまるる民にのべつたへん