< Zabura 21 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, sarki yana farin ciki cikin ƙarfinka. Yana farin cikinsa ƙwarai cikin nasarorin da ka ba shi!
Kumqondisi wokuhlabela. Ihubo likaDavida. Yebo Thixo umbusi uyathokoza ngamandla akho. Kukhulu ukuthokoza kwakhe ngokunqoba akuphiwa nguwe!
2 Ka biya masa bukatar zuciyarsa ba ka kuwa hana masa roƙon da ya yi da leɓunansa ba. (Sela)
Usumphile isiloyiso senhliziyo yakhe njalo kawumncitshanga isicelo sezindebe zakhe.
3 Ka marabce shi da yalwar albarka ka kuma sa masa rawanin zallan zinariya a kansa.
Wamemukela ngezibusiso ezinhle wamethesa umqhele wegolide elicengekileyo ekhanda lakhe.
4 Ya nemi ka ba shi rai, ka kuwa ba shi, tsawo kwanaki, har abada abadin
Wacela kuwe ukusila, wamupha ubude bezinsuku kuze kube nini lanini.
5 Ta wurin nasarorin da ka ba shi, ɗaukakarsa mai girma ce; ka mayar masa ɗaukaka da kuma suna.
Ngokunqoba akuphiwe nguwe lukhulu udumo lwakhe; usumgqizise inkazimulo lobukhosi.
6 Tabbatacce ka ba shi madawwamiyar albarka ka kuma sa shi murna da farin cikin kasancewarka.
Ngempela usumuphe izibusiso ezingapheliyo wamenza wajabula ngentokozo yobukhona Bakho.
7 Gama sarki ya dogara gare ka Ubangiji ta wurin ƙauna marar ƙarewa ta Mafi Ɗaukaka ba zai jijjigu ba.
Ngoba umbusi uyamthemba uThixo; ngothando loPhezukonke olungaphuthiyo akayikuzanyazanyiswa.
8 Hannunka zai kakkama dukan abokan gābanka; hannunka na dama zai kakkama masu ƙinka.
Isandla Sakho sizazibamba zonke izitha Zakho; isandla Sakho sokunene sizabaxhakalaza abakuzondayo.
9 A lokacin bayyanarka za ka sa su zama kamar wutar matoya. Cikin fushinsa Ubangiji zai haɗiye su, kuma wutarsa za tă cinye su.
Kuzakuthi lapho uqhamuka wena uzabenza babe njengomlilo wemvutho enkulu. Ngenxa yentukuthelo yakhe uThixo uzabaginya, umlilo wakhe uzabaqothula.
10 Za ka hallaka’ya’yansu daga duniya, zuriyarsu kuma daga’yan adam.
Wena uzabhubhisa izizukulwane zabo emhlabeni, inzalo yabo ebantwini.
11 Ko da yake suna shirya maka mugunta suna kuma ƙirƙiro mugayen dabaru, ba za su yi nasara ba;
Loba beceba okubi Ngawe besakha amaqhinga amabi, abangeke baphumelele;
12 gama za ka sa su juye bayansu sa’ad da ka auna su da bakan da ka ja.
ngoba uzabenza bafulathele babaleke nxa usubakhombela usulinwebile idandili.
13 Ka sami ɗaukaka, ya Ubangiji cikin ƙarfinka; za mu rera mu kuma yabi ikonka.
Phakanyiswa, Oh Thixo ngamandla Akho; sizahlabela sibabaze amandla Akho.

< Zabura 21 >