< Zabura 21 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, sarki yana farin ciki cikin ƙarfinka. Yana farin cikinsa ƙwarai cikin nasarorin da ka ba shi!
Kuom jatend wer. Zaburi mar Daudi. Yaye Jehova Nyasaye, ruoth oil nikech teko ma imiye. Mano kaka en gi mor maduongʼ nikech isemiyo olocho!
2 Ka biya masa bukatar zuciyarsa ba ka kuwa hana masa roƙon da ya yi da leɓunansa ba. (Sela)
Isemiye gima chunye gombo kendo pok idagi timone kwayone. (Sela)
3 Ka marabce shi da yalwar albarka ka kuma sa masa rawanin zallan zinariya a kansa.
Ne irwake gi gweth momew kendo nisidho osimbo mar dhahabu maler e wiye.
4 Ya nemi ka ba shi rai, ka kuwa ba shi, tsawo kwanaki, har abada abadin
Ne okwayi ngima kendo ne imiye; ne imede ndalo mochwere manyaka chiengʼ.
5 Ta wurin nasarorin da ka ba shi, ɗaukakarsa mai girma ce; ka mayar masa ɗaukaka da kuma suna.
Kuom loch mane ichiwo, duongʼ mare duongʼ; isemiye huma gi luor.
6 Tabbatacce ka ba shi madawwamiyar albarka ka kuma sa shi murna da farin cikin kasancewarka.
Adier, isemiye gweth mochwere kendo isemiyo obedo mamor gi mor moa kuomi.
7 Gama sarki ya dogara gare ka Ubangiji ta wurin ƙauna marar ƙarewa ta Mafi Ɗaukaka ba zai jijjigu ba.
Nikech ruoth ogeno kuom Jehova Nyasaye; kuom (hera) ma ok rum mar Nyasaye Man Malo Moloyo, ok obi yiengni.
8 Hannunka zai kakkama dukan abokan gābanka; hannunka na dama zai kakkama masu ƙinka.
Lweti biro mako wasiki duto; lweti ma korachwich biro ndhiyo joma kedo kodi.
9 A lokacin bayyanarka za ka sa su zama kamar wutar matoya. Cikin fushinsa Ubangiji zai haɗiye su, kuma wutarsa za tă cinye su.
E sa ma ibiro chopoe, to ibiro miyo gichal gi kendo mar mach mager. Jehova Nyasaye biro mwonyogi kuom mirimbe mager, kendo mach mare biro tiekogi.
10 Za ka hallaka’ya’yansu daga duniya, zuriyarsu kuma daga’yan adam.
Ibiro tieko kothgi mi rum e piny, kendo nyithindgi biro rumo e dier ji.
11 Ko da yake suna shirya maka mugunta suna kuma ƙirƙiro mugayen dabaru, ba za su yi nasara ba;
Kata obedo ni gichano timoni marach kendo giloso chenro maricho, to ok ginyal loyo;
12 gama za ka sa su juye bayansu sa’ad da ka auna su da bakan da ka ja.
nikech ibiro miyo gilok dier ngʼegi ka ibiro dimbogi gi atungʼ moywa.
13 Ka sami ɗaukaka, ya Ubangiji cikin ƙarfinka; za mu rera mu kuma yabi ikonka.
Yud duongʼ, yaye Jehova Nyasaye, kuom tekoni maduongʼ; wabiro wer kendo pako nyalo mari.

< Zabura 21 >