< Zabura 21 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, sarki yana farin ciki cikin ƙarfinka. Yana farin cikinsa ƙwarai cikin nasarorin da ka ba shi!
Hina Gode! Hina bagade da hahawane gala. Bai Di da ema gasa iabeba: le. Di da ema hasalasu hou iabeba: le, e da hahawane nodosa.
2 Ka biya masa bukatar zuciyarsa ba ka kuwa hana masa roƙon da ya yi da leɓunansa ba. (Sela)
Dia, ea dogoga hanai liligi amo ema i dagoi, amola ea Dima adole ba: i, amo Di ema i dagoi.
3 Ka marabce shi da yalwar albarka ka kuma sa masa rawanin zallan zinariya a kansa.
Dia ema nodosu liligi bagade gaguli misi, amola habuga gouliga hamoi amo ema figisi.
4 Ya nemi ka ba shi rai, ka kuwa ba shi, tsawo kwanaki, har abada abadin
E da esalusu Dima adole ba: i. Amanoba, Di da osobo bagadega sedagili esaloma: ne ema i.
5 Ta wurin nasarorin da ka ba shi, ɗaukakarsa mai girma ce; ka mayar masa ɗaukaka da kuma suna.
Dia da e noga: le fidibiba: le, ea hadigi da bagade amola dunu eno da ema nodosa.
6 Tabbatacce ka ba shi madawwamiyar albarka ka kuma sa shi murna da farin cikin kasancewarka.
Dia ema hahawane dogolegele hou da eso huluane dialumu. Amola Di da ema gadenene esalebeba: le, e da hahawane bagade.
7 Gama sarki ya dogara gare ka Ubangiji ta wurin ƙauna marar ƙarewa ta Mafi Ɗaukaka ba zai jijjigu ba.
Hina bagade da Hina Gode Bagadedafa Ea hou dafawaneyale dawa: le, lalegagusa. Hina Gode da ema mae yolele, asigiba: le, e eso huluane gaga: i esalumu.
8 Hannunka zai kakkama dukan abokan gābanka; hannunka na dama zai kakkama masu ƙinka.
Hina bagade da ea ha lai dunu huluane gagumu, amola Ema higa: i ba: sea, amo huluane gagulaligimu.
9 A lokacin bayyanarka za ka sa su zama kamar wutar matoya. Cikin fushinsa Ubangiji zai haɗiye su, kuma wutarsa za tă cinye su.
Hina Gode masea da, ili huluane lalu helowa: i bagade agoane amoga nene, wadela: lesi dagoi ba: mu. Hina Gode ea ougi amoga ili medole legele, laluga nene sa: i dagoi ba: mu.
10 Za ka hallaka’ya’yansu daga duniya, zuriyarsu kuma daga’yan adam.
Iligaga fi afae da hamedafa esalebe ba: mu, amola hina bagade, ea ili huluane medole legemu.
11 Ko da yake suna shirya maka mugunta suna kuma ƙirƙiro mugayen dabaru, ba za su yi nasara ba;
Ilia asigi dawa: su ganodini ilegele, Godema hasalasimusa: dawa: lala, be amomane ilia da Ema hame hasalasimu.
12 gama za ka sa su juye bayansu sa’ad da ka auna su da bakan da ka ja.
E da, Ea dadiga gala: le, ili sesele, amalu ilia sinidigili hobeale masunu.
13 Ka sami ɗaukaka, ya Ubangiji cikin ƙarfinka; za mu rera mu kuma yabi ikonka.
Hina Gode! Dia gasa bagade ba: beba: le, ninia Dima bagade nodosa. Ninia da Dima nodone gesami hea: le, dia gasa bagade hou gaguia gadomu.

< Zabura 21 >