< Zabura 19 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sammai suna shelar ɗaukakar Allah; sararin sama suna furta aikin hannuwansa.
Y langet munaclaro y minalag Yuus; ya y fineda mamanue y checho canaeña.
2 Kowace rana tana yin jawabi; kowane dare yana nuna sani.
Y un jaane yan y otro jaane masangang y finijo, ya y un puenge ya y otro puenge mamanue tiningo.
3 Ba magana, ba kalmar da aka hurta, ba wani amon da aka ji daga gare su.
Taya sinangan, ni finijo; ti siña umajungog y vosñija.
4 Duk da haka muryarsu tana kaiwa ga dukan duniya, kalmominsu zuwa iyakokin duniya. A sammai Allah ya kafa tenti domin rana,
Ya gui todo y tano jumanao y rayaña, ya asta uttimon y tano y finoña: ya japolo tabernaculo para atdao guiya sija.
5 wanda yake kamar ango mai fitowa daga rumfarsa, kamar gwani ɗan wasan da yake farin ciki yă yi tsere.
Ya güiya taegüije y nobio ni jumujuyong guinin y cuattoña, ya jamagof taegüije y matatnga na taotao, para ufalago gui finalago.
6 Takan taso daga ƙarshen sammai ta kewaye zuwa wancan; babu abin da yake ɓuya wa zafinta.
Y jinanaoña guinin un punta gui langet, ya y linilicoña asta y uttimoña: ya taya jaye uatog ni y minaepeña.
7 Dokar Ubangiji cikakkiya ce, takan wartsakar da rai. Farillan Ubangiji abin dogara ne, suna mai da hikima da sauƙi.
Y lay Jeova cabales, jafamauleg y ante; y testimonion Jeova seguro, janafanmalalate y manaeisao.
8 Ƙa’idodin Ubangiji daidai ne, suna ba da farin ciki ga zuciya. Umarnan Ubangiji haske ne suna ba da haske ga idanu.
Y finañagüe Jeova tunas, janafanmamagof y corason: y tinago Jeova claro, janafanmalag y atadogsija.
9 Tsoron Ubangiji yakan kawo tsabtar zuciya, zai kasance har abada. Farillan Ubangiji tabbatattu ne, kuma gaba ɗaya masu adalci ne.
Y minaañao as Jeova gasgas, sumaga para taejinecog; y sentensian Jeova magajet, ya todo tunas.
10 Sun fi zinariya daraja, fiye da zalla zinariya nesa; sun fi zuma zaƙi fiye da zuma daga kaki.
Na malago mas que y oro, magajet mas que y megae na oro ni y manfino: mames mas que y miet, que y titijo gui sagan miet.
11 Ta wurinsu ana gargaɗe bawanka; a kiyaye su akwai lada mai girma.
Y tentagomo locue mapagat yan sija: ya yaguin jaadaje sija y uguaja dangculo na apas.
12 Wane ne zai iya rabe kurakuransa? Ya gafarta ɓoyayyun laifofinsa.
Ya y linachiña jaye utiningo? ya y linache na ti jutungo, nalibreyo.
13 Ka kiyaye bawanka daga zunubin ganganci; kada ka bari su yi mulki a kaina. Ta haka zan zama marar laifi; marar laifi na babban tawaye.
Unmantiene locue y tentagomo guinin y sobetbio na isao: ya munga mangae ninasiñañija guiya guajo: ayo nae cabalesyo ya gasgas yo guinin y dangculo na quinebrantan y tinago.
14 Bari kalmomin bakina da tunanin zuciyata su zama abin gamsuwa a gabanka, Ya Ubangiji, Dutsena da Mai fansata.
Polo ya y sinangang y pachotto ya y jinason y corasonjo umauleg gui menamo, O Jeova, minetgotto yan y munalilibreyo.

< Zabura 19 >