< Zabura 18 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda bawan Ubangiji. Ya rera ta ga Ubangiji kalmomin wannan waƙa sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa da kuma daga hannun Shawulu, ya ce, Ina ƙaunarka, ya Ubangiji, ƙarfina.
I KIN pok ong komui Maing, ai kel.
2 Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona; Allahna shi ne dutsena, a gare shi nake neman mafaka. Shi ne garkuwata da ƙahon cetona, mafakata.
Ieowa ai paip, ai kel, ai saundor ai Kot, ai paipalap, me i kin liki, pere pa i, menkamaur pa i o sile pa i!
3 Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa kuɓuta daga abokan gābana.
I kin ngidingid ong Ieowa, me kaping en ko ong, o i pan dorela sang ai imwintiti kan.
4 Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni; rigyawan hallaka sun sha kaina.
I lodi onger sal en mela kan, o pilap en Pileam akan kamasak ia er.
5 Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Sal en wasan mela kol ia dier, o sal en mela kaloe ia dier. (Sheol h7585)
6 Cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; Na yi kuka ga Allahna don taimako. A Haikalinsa ya ji muryata, Kukana na neman taimako ya kai kunnensa.
Ni ai masak i likwir ong Ieowa o weriwer ong ai Kot; I ap kotin ereki ngil ai sang nan tanpas a, o ai likwir lel ong karong a kan.
7 Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, tussan duwatsu sun girgiza; sun yi rawa domin ya yi fushi.
Sappa rerer o mokidedar, o pason en nana kan ititekok o rerer, ni a kotin ongiongidar.
8 Hayaƙi ya tashi daga kafan hancinsa; wuta mai ci daga bakinsa, garwashi wuta mai ci daga bakinsa.
Atiniai koda sang nan silang i, o kisiniai kelail sang nan au a, ap kareda liol.
9 Ya buɗe sammai ya sauko; baƙaƙen gizagizai suna a ƙarƙashin ƙafafunsa.
O a kotikidier nanlang o kotidido, o rotorot impan aluwilu a kan.
10 Ya hau kerubobi ya kuma yi firiya; ya yi shawagi a fikafikan iska.
O a kotikot pon Kerup amen o kotin pirwei, o a kotin dake pa en ang.
11 Ya mai da duhu abin rufuwarsa, rumfa kewaye da shi, baƙaƙen gizagizan ruwan sama na sarari,
Tanpas a im pwal iei rotorot, o katau laud, o tapok rotorot, kapil pena i.
12 daga cikin hasken kasancewarsa gizagizai suka yi gaba, da ƙanƙara da kuma walƙiya.
Lingan me mi mo a, kamueit pasang tapok kan iang akel o liol.
13 Ubangiji ya yi tsawa daga sama; muryar Mafi Ɗaukaka ya yi kāra.
O Ieowa kotin wiadar nansapwe nanlang, o me Lapalapia kotin poronelar kapit i iang akel o liol.
14 Ya harba kibiyoyinsa ya kuma watsar da abokan gāba, walƙiya mai girma ya fafare su.
A kotin kasik wei sapwilim a kanang en kasik katieu, o kotin kamueit irail pasang. A kotin wiadar liol toto o kamasak irail adar.
15 Kwarin teku sun bayyana tussan duniya sun bayyana a fili sa’ad da ka tsawata, ya Ubangiji, sa’ad da ka numfasa daga hancinka.
Al en pil akan ap sansaladar, o pason en sappa weiweidar ki ar ongiong Maing, mon ang en silang omui.
16 Ya miƙa hannunsa daga sama ya kama ni; ya ja ni daga zurfin ruwaye.
A kotikidier lim a sang nan wasa ileile, a kotin kol ia di o kotin api ia dar sang nan pil kalaimun akan.
17 Ya cece ni daga abokin gābana mai ƙarfi, daga abokan gābana, waɗanda suka fi ƙarfina.
A kotin dore ia la sang ai imwintiti kelail akan, sang ir, me kailong kin ia, ir me i sota itar ong.
18 Sun yi arangama da ni a ranar masifa, amma Ubangiji ya zama mai taimakona.
Irail kaloe ia dier ni ai ran apwal, a Ieowa kotin wialar sauas pa i.
19 Ya fitar da ni zuwa wuri mai sarari; ya kuɓutar da ni, gama yana jin daɗina.
O a kotin kalua ia wasan saladok, a kotin kamaio ia da, aki a kotin kupukupura ia.
20 Ubangiji ya yi haka da ni bisa ga adalcina; bisa ga tsabtar hannuwana ya ba ni lada.
Ieowa kin kotin sauasa ia duen ai pung, a kotin katingi ong ia duen makelekel en pa i kan.
21 Gama na kiyaye hanyoyin Ubangiji; ban yi mugunta ta wurin juyewa daga Allahna ba.
Pwe i kin weweid nani al en Ieowa, o i sota kin katiwo ong ai Kot.
22 Dukan dokokinsa suna a gābana; ban juye daga ƙa’idodinsa ba.
Pwe a masan akan mi mo i, o i sota pan kase sang ia a kusoned akan.
23 Na kasance marar laifi a gabansa na kuma kiyaye kaina daga zunubi.
Pwe ngai unsokalar mon silang i o suedeki ai sapung.
24 Ubangiji ya ba ni lada bisa ga adalcina, bisa ga tsabtan hannuwana a gabansa.
O Ieowa kotin katingi ong ia duen ai pung, o duen makelekel en pa i kan mon silang i.
25 Ga mai aminci ka nuna kanka mai aminci, ga marar laifi ka nuna kanka marar laifi,
Komui me kalangan ong me mau kan, o lelapok ong me lelapok kan,
26 ga mai tsabta ka nuna kanka mai tsabta, amma ga karkatacce, ka nuna kanka mai wayo.
O makelekel ren me makelekel akan, o sapung ren me sapung kan.
27 Kakan cece mai sauƙinkai amma kakan ƙasƙantar da masu girman kai.
Pwe kom kin kotin dorela aramas luet akan, ap kadukiedi mas en me aklapalap akan.
28 Kai Ya Ubangiji, ka sa fitilata ta yi ta ci; Allahna ya mai da duhu ya zama haske.
Pwe kom kin kotin kamaraini ai lamp, Ieowa ai Kot kin kamaraini ai rotorot.
29 Da taimakonka zan iya fāɗa wa runduna; tare da Allahna zan iya rinjayi katanga.
Pwe ni ai iang komui i kak kaloedi karis en saunpei kan, o ni ai iang ai Kot, i kak luswei pon kel takai.
30 Game da Allah kuwa, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji marar kuskure ne. Shi garkuwa ne ga dukan waɗanda suke neman mafaka a gare shi.
Al en Kot me unsokala; masan en Ieowa me makelekel. I pere pan karos, me liki i.
31 Gama wane ne Allah in ba Ubangiji ba? Wane ne kuwa Dutse in ba Allahnmu ba?
Pwe ia amen Kot impan Ieowa, de ia paip eu impan atail Kot?
32 Allah ne ya ƙarfafa ni da ƙarfi ya kuma sa hanyarta ta zama cikakkiya.
Iei Kot, me kotin aude kin ia manaman, o kaunsokala al ai.
33 Ya sa ƙafafuna kamar ƙafafun barewa; ya sa na iya tsaya a kan ƙwanƙoli.
A kin kotin wiai ong nä i kan dueta nä en tia, o kotin kasapwil ia dang wasa ileile.
34 Ya horar da hannuwana don yaƙi; hannuwana za su iya tanƙware bakan tagulla.
A kotin padaki ong pa i kan tiak en mauin o, pwen kak ong kaonopada kasik katieu mata.
35 Ka ba ni garkuwar nasara, kuma hannunka na dama yana riƙe ni; ya sunkuya don ka mai da ni mai girma.
Kom kotiki ong ia pere pan maur omui, o lim omui pali maun kamana ia da, o omui opampap me kasapwil ia da.
36 Ka fadada hanyar da yake a ƙarƙashina, don kada ɗiɗɗigena yă juya.
Kom kotin kaonopadar al, me i pan weweid ia, pwe nä i kan ender krisedi.
37 Na bi abokan gābana na kuma cim musu; ban juya ba sai da na hallaka su.
I pan tang wong ai imwintiti kan o kono irail edi, o i sota pan puredo, lao karos lodier.
38 Na ragargaza su har ba za su iya tashi ba; sun fāɗi a ƙarƙashin ƙafafuna.
I pan kamor irail pasang, re sota pan kak palian ia, o re pan pupedi ong pan nä i kan.
39 Ka ƙarfafa ni da ƙarfi saboda yaƙi; ka sa abokan gābana suka rusuna mini.
Kom kak kamana kin ia omui manaman ong ni pei; Kom kak kasedi ong pan nä i kan karos me palian ia.
40 Ka sa abokan gābana suka juya suka gudu, na kuma hallaka abokan gābana.
Kom kin kotin kaloedi ong ia ai imwintiti kan, pwen kawela, me kailong kin ia.
41 Sun nemi taimako, amma ba su sami wanda zai cece su ba, ga Ubangiji, amma bai amsa ba.
Re kin likelikwir, a sota sauas parail ren Ieowa, a sota kotin sapeng ir.
42 Na murƙushe su kamar ƙura mai laushi da iska ke kwashewa; na zubar da su kamar laka a tituna.
I pan suk irail pasang dueta pwel par nan kisiniang; i pan kase ir ala dueta pwel samin sang nani al o.
43 Ka cece ni daga harin mutane; ka mai da ni kan al’ummai. Mutanen da ban sani ba sun zama bayina,
Kom kin kotin dore ia sang ren akamai en aramas, o kom kotin kasapwil ia dang men liki kan; o wei eu me i sasa kin upa ong ia.
44 da zarar sun ji ni, sukan yi mini biyayya; baƙi suna rusuna a gabana.
Ni ar ronger, re peiki ong ia er, o nain men wai kan peikiong ia ni lingkaping.
45 Duk sukan karai; suna zuwa da rawan jiki daga mafakansu.
Nain men wai kan poridier o rerer o pwarado sang nan ar im kalaimun akan.
46 Ubangiji mai rai ne! Yabo ya tabbata ga Dutsena! Girma ya tabbata ga Allah Mai cetona!
Ieowa kotin ieias; kaping ong ai paipalap; o kaping ong Kot ai saundor.
47 Shi ne Allah mai sāka mini, wanda yake sa al’ummai a ƙarƙashina,
Kot me kotin depuk ong ai imwintiti kan, o a kotin kaloedi ong ia ai imwintiti kan;
48 wanda yakan cece ni daga abokan gābana. Ana girmama ka bisa abokan gābana; daga masu tā-da-na-zaune-tsaye ka kuɓutar da ni.
Kom kotin dore ia la sang ai imwintiti kan, o kom kotin kasapwil ia dang ir, me palian ia. Kom kin kotin sauasa ia ong me morsued ong ia.
49 Saboda haka zan yabe ka a cikin al’ummai, ya Ubangiji; zan rera yabai ga sunanka.
I me i men danke komui, Maing Ieowa, nan pung en men liki kan o kauleki duen mar omui,
50 Yakan ba sarkinsa nasarori; yakan nuna alheri marar ƙarewa ga shafaffensa, ga Dawuda da zuriyarsa har abada.
Komui me kotin kamaurada melel sapwilim a nanmarki o a kotin sauasa mau sapwilim a Dawid keiedier o kadaudok a kokolata.

< Zabura 18 >