< Zabura 18 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda bawan Ubangiji. Ya rera ta ga Ubangiji kalmomin wannan waƙa sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa da kuma daga hannun Shawulu, ya ce, Ina ƙaunarka, ya Ubangiji, ƙarfina.
Ngizakuthanda, Nkosi, mandla ami.
2 Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona; Allahna shi ne dutsena, a gare shi nake neman mafaka. Shi ne garkuwata da ƙahon cetona, mafakata.
INkosi ilidwala lami, lenqaba yami, lomkhululi wami; uNkulunkulu wami, idwala lami, engizaphephela kulo, isihlangu sami, lophondo losindiso lwami, inqaba yami ephakemeyo.
3 Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa kuɓuta daga abokan gābana.
Ngizabiza iNkosi edumisekayo, ngakho ngizasindiswa ezitheni zami.
4 Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni; rigyawan hallaka sun sha kaina.
Izibopho zokufa zangizingelezela, lezikhukhula zobubi zangethusa.
5 Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Izibopho zesihogo zangigombolozela, imijibila yokufa yayiphambi kwami. (Sheol h7585)
6 Cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; Na yi kuka ga Allahna don taimako. A Haikalinsa ya ji muryata, Kukana na neman taimako ya kai kunnensa.
Ekuhluphekeni kwami ngayibiza iNkosi, ngakhala kuNkulunkulu wami; walizwa ilizwi lami esethempelini lakhe, lokukhala kwami kweza phambi kwakhe, endlebeni zakhe.
7 Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, tussan duwatsu sun girgiza; sun yi rawa domin ya yi fushi.
Khona umhlaba wazamazama, wanyikinyeka, lezisekelo zezintaba zaqhaqhazela, zazamazama, ngoba wayethukuthele.
8 Hayaƙi ya tashi daga kafan hancinsa; wuta mai ci daga bakinsa, garwashi wuta mai ci daga bakinsa.
Kwenyuka intuthu emakhaleni akhe, lomlilo ophuma emlonyeni wakhe waqothula; amalahle avuthiswa yiwo.
9 Ya buɗe sammai ya sauko; baƙaƙen gizagizai suna a ƙarƙashin ƙafafunsa.
Wasekhothamisa amazulu, wehlela phansi, lomnyama onzima wawungaphansi kwenyawo zakhe.
10 Ya hau kerubobi ya kuma yi firiya; ya yi shawagi a fikafikan iska.
Wasegada ikherubhi, waphapha, wandiza phezu kwempiko zomoya.
11 Ya mai da duhu abin rufuwarsa, rumfa kewaye da shi, baƙaƙen gizagizan ruwan sama na sarari,
Wamisa umnyama waba yindawo yakhe yensitha, idumba lakhe inhlangothi zonke zakhe, amanzi amnyama, amayezi amnyama omkhathi.
12 daga cikin hasken kasancewarsa gizagizai suka yi gaba, da ƙanƙara da kuma walƙiya.
Ekukhazimuleni okuphambi kwakhe amayezi akhe amnyama edlula, isiqhotho lamalahle omlilo.
13 Ubangiji ya yi tsawa daga sama; muryar Mafi Ɗaukaka ya yi kāra.
INkosi yasiduma emazulwini, oPhezukonke wazwakalisa ilizwi lakhe, isiqhotho lamalahle omlilo.
14 Ya harba kibiyoyinsa ya kuma watsar da abokan gāba, walƙiya mai girma ya fafare su.
Yasithuma imitshoko yayo, yabachitha; lemibane eminengi, yabaphaphathekisa.
15 Kwarin teku sun bayyana tussan duniya sun bayyana a fili sa’ad da ka tsawata, ya Ubangiji, sa’ad da ka numfasa daga hancinka.
Khona kwabonakala imisele yamanzi, kwembulwa izisekelo zomhlaba ekusoleni kwakho, Nkosi, ekuvutheleni komoya wamakhala akho.
16 Ya miƙa hannunsa daga sama ya kama ni; ya ja ni daga zurfin ruwaye.
Yathuma iphezulu, yangibamba, yangenyula emanzini amanengi.
17 Ya cece ni daga abokin gābana mai ƙarfi, daga abokan gābana, waɗanda suka fi ƙarfina.
Yangophula esitheni sami esilamandla, lakibo abangizondayo, ngoba babelamandla kulami.
18 Sun yi arangama da ni a ranar masifa, amma Ubangiji ya zama mai taimakona.
Babephambi kwami osukwini lwenhlupheko yami, kodwa iNkosi yaba yisisekelo sami.
19 Ya fitar da ni zuwa wuri mai sarari; ya kuɓutar da ni, gama yana jin daɗina.
Yangikhuphela endaweni ebanzi, yangikhulula ngoba yayithokoza ngami.
20 Ubangiji ya yi haka da ni bisa ga adalcina; bisa ga tsabtar hannuwana ya ba ni lada.
INkosi yangivuza njengokulunga kwami; yangibuyisela njengokuhlanzeka kwezandla zami.
21 Gama na kiyaye hanyoyin Ubangiji; ban yi mugunta ta wurin juyewa daga Allahna ba.
Ngoba ngizilondolozile indlela zeNkosi, kangisukanga kuNkulunkulu wami ngenkohlakalo.
22 Dukan dokokinsa suna a gābana; ban juye daga ƙa’idodinsa ba.
Ngoba zonke izahlulelo zayo zaziphambi kwami, lezimiso zayo kangiziphambulanga kimi.
23 Na kasance marar laifi a gabansa na kuma kiyaye kaina daga zunubi.
Njalo ngangiqondile kuyo, ngizinqandile ebubini bami.
24 Ubangiji ya ba ni lada bisa ga adalcina, bisa ga tsabtan hannuwana a gabansa.
Ngakho iNkosi ingibuyisele njengokulunga kwami, njengokuhlanzeka kwezandla zami phambi kwamehlo ayo.
25 Ga mai aminci ka nuna kanka mai aminci, ga marar laifi ka nuna kanka marar laifi,
Kolesihawu uzaziveza ulesihawu; koqotho uzaziveza uqotho;
26 ga mai tsabta ka nuna kanka mai tsabta, amma ga karkatacce, ka nuna kanka mai wayo.
kohlanzekileyo uzaziveza uhlanzekile; lakophambukileyo uzaziveza uphambukile.
27 Kakan cece mai sauƙinkai amma kakan ƙasƙantar da masu girman kai.
Ngoba wena uzabasindisa abantu abahlutshwayo; kodwa amehlo aphakemeyo uzawehlisela phansi.
28 Kai Ya Ubangiji, ka sa fitilata ta yi ta ci; Allahna ya mai da duhu ya zama haske.
Ngoba wena uzalumathisa isibane sami; iNkosi, uNkulunkulu wami, izakhanyisa ubumnyama bami.
29 Da taimakonka zan iya fāɗa wa runduna; tare da Allahna zan iya rinjayi katanga.
Ngoba ngawe ngigijimile ngadabula phakathi kwebutho, langoNkulunkulu wami ngeqe umthangala.
30 Game da Allah kuwa, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji marar kuskure ne. Shi garkuwa ne ga dukan waɗanda suke neman mafaka a gare shi.
UNkulunkulu, indlela yakhe iphelele; ilizwi leNkosi lihloliwe; uyisihlangu kubo bonke abaphephela kuye.
31 Gama wane ne Allah in ba Ubangiji ba? Wane ne kuwa Dutse in ba Allahnmu ba?
Ngoba ngubani onguNkulunkulu ngaphandle kweNkosi? Njalo ngubani olidwala ngaphandle kukaNkulunkulu wethu?
32 Allah ne ya ƙarfafa ni da ƙarfi ya kuma sa hanyarta ta zama cikakkiya.
NguNkulunkulu ongibhincisa amandla, owenza indlela yami iphelele.
33 Ya sa ƙafafuna kamar ƙafafun barewa; ya sa na iya tsaya a kan ƙwanƙoli.
Owenza inyawo zami zibe njengezezimpala, wangimisa ezingqongeni zami.
34 Ya horar da hannuwana don yaƙi; hannuwana za su iya tanƙware bakan tagulla.
Ofundisela izandla zami impi, ukuze idandili lethusi ligotshiswe zingalo zami.
35 Ka ba ni garkuwar nasara, kuma hannunka na dama yana riƙe ni; ya sunkuya don ka mai da ni mai girma.
Unginikile lesihlangu sosindiso lwakho, lesandla sakho sokunene singisekele, lobumnene bakho bungikhulisile.
36 Ka fadada hanyar da yake a ƙarƙashina, don kada ɗiɗɗigena yă juya.
Wenze zaba banzi izinyathelo zami ngaphansi kwami, ukuze inyawo zami zingatsheleli.
37 Na bi abokan gābana na kuma cim musu; ban juya ba sai da na hallaka su.
Ngixotshene lezitha zami, ngazifica, kangibuyanga ngaze ngaziqeda.
38 Na ragargaza su har ba za su iya tashi ba; sun fāɗi a ƙarƙashin ƙafafuna.
Ngazigwaza, zaze zehluleka ukuvuka, zawa ngaphansi kwenyawo zami.
39 Ka ƙarfafa ni da ƙarfi saboda yaƙi; ka sa abokan gābana suka rusuna mini.
Ngoba ungibhincise amandla kusenzelwa impi, wabakhothamisela phansi kwami abangivukelayo.
40 Ka sa abokan gābana suka juya suka gudu, na kuma hallaka abokan gābana.
Unginike intamo yezitha zami, labo abangizondayo ngababhubhisa.
41 Sun nemi taimako, amma ba su sami wanda zai cece su ba, ga Ubangiji, amma bai amsa ba.
Bakhala, kodwa engekho umsindisi; eNkosini, kodwa kayibaphendulanga.
42 Na murƙushe su kamar ƙura mai laushi da iska ke kwashewa; na zubar da su kamar laka a tituna.
Ngasengibacholisisa njengothuli phambi komoya, ngabachitha njengodaka lwezitalada.
43 Ka cece ni daga harin mutane; ka mai da ni kan al’ummai. Mutanen da ban sani ba sun zama bayina,
Wangikhulula ekuphikiseni kwabantu, wangimisa ngaba yinhloko yezizwe; abantu engangingabazi bangisebenzela.
44 da zarar sun ji ni, sukan yi mini biyayya; baƙi suna rusuna a gabana.
Bangenela ukuzwa ngendlebe bazangilalela, abezizweni bazazithoba kimi ngokuzenzisa.
45 Duk sukan karai; suna zuwa da rawan jiki daga mafakansu.
Abezizweni bazabuna, baphume ezinqabeni zabo bethuthumela.
46 Ubangiji mai rai ne! Yabo ya tabbata ga Dutsena! Girma ya tabbata ga Allah Mai cetona!
INkosi iyaphila; njalo kalidunyiswe idwala lami, kaphakanyiswe uNkulunkulu wosindiso lwami.
47 Shi ne Allah mai sāka mini, wanda yake sa al’ummai a ƙarƙashina,
UNkulunkulu onginika impindiselo, lowehlisela izizwe ngaphansi kwami;
48 wanda yakan cece ni daga abokan gābana. Ana girmama ka bisa abokan gābana; daga masu tā-da-na-zaune-tsaye ka kuɓutar da ni.
ongikhulula ezitheni zami; yebo, phezu kwabangivukelayo wangiphakamisa, emuntwini wodlakela wangikhulula.
49 Saboda haka zan yabe ka a cikin al’ummai, ya Ubangiji; zan rera yabai ga sunanka.
Ngenxa yalokhu ngizakudumisa, Nkosi, phakathi kwezizwe, ngihlabelele ibizo lakho indumiso.
50 Yakan ba sarkinsa nasarori; yakan nuna alheri marar ƙarewa ga shafaffensa, ga Dawuda da zuriyarsa har abada.
Iyanika inkosi yayo usindiso olukhulu, isenzela ogcotshiweyo wayo umusa, kuDavida, lenzalweni yakhe kuze kube nininini.

< Zabura 18 >