< Zabura 18 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda bawan Ubangiji. Ya rera ta ga Ubangiji kalmomin wannan waƙa sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa da kuma daga hannun Shawulu, ya ce, Ina ƙaunarka, ya Ubangiji, ƙarfina.
[Kas ma David, mwet kulansap lun Leum God, el tu onkakin nu sin Leum ke len se ma Leum God El molella lukel Saul a kutu pa mwet lokoalok lal.] Nga arulana lungse kom, LEUM GOD! Kom ku luk.
2 Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona; Allahna shi ne dutsena, a gare shi nake neman mafaka. Shi ne garkuwata da ƙahon cetona, mafakata.
LEUM GOD El eot ku luk, El nien wikla luk. God luk El mwe loeyuk luk, Ke nga muta yorol nga moul. El lisringyu oana sie mwe loeyuk; El loangeyu tuh nga in moul.
3 Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa kuɓuta daga abokan gābana.
Nga pang nu sin LEUM GOD, Ac El moliyula liki mwet lokoalok luk. Kaksakin LEUM GOD!
4 Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni; rigyawan hallaka sun sha kaina.
Mwe fosrnga lun misa apinyula, Ac noa lun kunausten toki nu fuk.
5 Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe kewaye da ni; tarkon mutuwa ya yi mini arangama. (Sheol h7585)
Mwe fosrnga lun misa rauniyula, Ac mwe kwasrip lun kulyuk sruokyuwi. (Sheol h7585)
6 Cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; Na yi kuka ga Allahna don taimako. A Haikalinsa ya ji muryata, Kukana na neman taimako ya kai kunnensa.
In ongoiya luk, nga pang nu sin LEUM GOD; Nga pang nu sin God luk Elan kasreyu. In Tempul lal El lohng pusrek, Ac El porongo pusren tung in kwafe luk.
7 Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, tussan duwatsu sun girgiza; sun yi rawa domin ya yi fushi.
Na faclu rarrar ac usrusryak; Pwelung lun eol uh mukuikui ac kusrusrsrusr, Mweyen God El kasrkusrak.
8 Hayaƙi ya tashi daga kafan hancinsa; wuta mai ci daga bakinsa, garwashi wuta mai ci daga bakinsa.
Kulasr fofosryak liki infwacl. Sie e in kunausten ac mulut fol sikyak liki oalul.
9 Ya buɗe sammai ya sauko; baƙaƙen gizagizai suna a ƙarƙashin ƙafafunsa.
El ikaselik yen engyeng uh ac oatui Wi sie pukunyeng lohsr ye nial.
10 Ya hau kerubobi ya kuma yi firiya; ya yi shawagi a fikafikan iska.
El sohksok mui fin sie cherub, Ac eng uh okulla arulana mui, oana sohk lun sie won.
11 Ya mai da duhu abin rufuwarsa, rumfa kewaye da shi, baƙaƙen gizagizan ruwan sama na sarari,
El nokmulla ke lohsr; Pukunyeng matoltol, su sesesla ke kof, raunella.
12 daga cikin hasken kasancewarsa gizagizai suka yi gaba, da ƙanƙara da kuma walƙiya.
Af yohk kosra ac e firir Tuku liki sarom uh ye mutal Ac kunauselik pukunyeng lohsr matoltol uh.
13 Ubangiji ya yi tsawa daga sama; muryar Mafi Ɗaukaka ya yi kāra.
Na pusren LEUM GOD ngirla oana pusren pulahl inkusrao me, Ac pusren El su Fulatlana lohngyuk.
14 Ya harba kibiyoyinsa ya kuma watsar da abokan gāba, walƙiya mai girma ya fafare su.
El pusrukla pisr natul, ac akfahsryelik mwet lokoalok lal; Ke sarmelik lun sarom, El oru elos kaingelik.
15 Kwarin teku sun bayyana tussan duniya sun bayyana a fili sa’ad da ka tsawata, ya Ubangiji, sa’ad da ka numfasa daga hancinka.
Kapin meoa uh wanginla ma oan fac, Ac pwelung in faclu ikakelik, Ke kom mulat nu sin mwet lokoalok lom, O LEUM GOD, Ac ngirla nu selos ke kom kasrkusrak.
16 Ya miƙa hannunsa daga sama ya kama ni; ya ja ni daga zurfin ruwaye.
LEUM GOD El saplakme lucngi ac sruokyuwi; El amakinyuyak liki inkof loal.
17 Ya cece ni daga abokin gābana mai ƙarfi, daga abokan gābana, waɗanda suka fi ƙarfina.
El moliyula liki mwet lokoalok kulana luk Ac lukelos nukewa su srungayu — Elos arulana kula nu sik.
18 Sun yi arangama da ni a ranar masifa, amma Ubangiji ya zama mai taimakona.
Ke nga muta in ongoiya, elos lainyu, Tusruktu LEUM GOD El loangeyula.
19 Ya fitar da ni zuwa wuri mai sarari; ya kuɓutar da ni, gama yana jin daɗina.
El eisyula liki mwe fosrnga; El moliyula mweyen El insewowo sik.
20 Ubangiji ya yi haka da ni bisa ga adalcina; bisa ga tsabtar hannuwana ya ba ni lada.
LEUM GOD El ase lacnen orekma suwohs luk; El akinsewowoyeyu mweyen wangin mwetik.
21 Gama na kiyaye hanyoyin Ubangiji; ban yi mugunta ta wurin juyewa daga Allahna ba.
Nga akos na ma sap lun LEUM GOD; Nga tiana forla liki God luk.
22 Dukan dokokinsa suna a gābana; ban juye daga ƙa’idodinsa ba.
Nga karinganang ma sap lal nukewa; Nga tia seakos ma El sapkin.
23 Na kasance marar laifi a gabansa na kuma kiyaye kaina daga zunubi.
El etu lah wangin ma sutuu luk, Ac lah nga sifacna taranyu tuh nga in tia oru ma koluk.
24 Ubangiji ya ba ni lada bisa ga adalcina, bisa ga tsabtan hannuwana a gabansa.
Ke ma inge El ase lacnen orekma suwohs luk; Mweyen El etu lah wangin mwetik.
25 Ga mai aminci ka nuna kanka mai aminci, ga marar laifi ka nuna kanka marar laifi,
O LEUM GOD, kom oaru nu selos su oaru nu sum; Kom arulana wo nu selos su moul suwohs.
26 ga mai tsabta ka nuna kanka mai tsabta, amma ga karkatacce, ka nuna kanka mai wayo.
Kom nasnas nu selos su nasnas, A kom kwaselos su koluk.
27 Kakan cece mai sauƙinkai amma kakan ƙasƙantar da masu girman kai.
Kom molelos su inse pusisel, Ac kom akpusiselyalos su inse fulat.
28 Kai Ya Ubangiji, ka sa fitilata ta yi ta ci; Allahna ya mai da duhu ya zama haske.
O LEUM GOD, kom ase kalem nu sik; Kom sisla lohsr likiyu.
29 Da taimakonka zan iya fāɗa wa runduna; tare da Allahna zan iya rinjayi katanga.
Kom ase ku luk in lain mwet lokoalok luk, Ac akkeyeyu in fanyak ac sasla pot ku lalos.
30 Game da Allah kuwa, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji marar kuskure ne. Shi garkuwa ne ga dukan waɗanda suke neman mafaka a gare shi.
God se inge — ma nukewa El oru arulana suwohs! Kas lal uh arulana fal in lulalfongiyuk! El oana sie mwe loeyuk Nu selos nukewa su suk molela sel.
31 Gama wane ne Allah in ba Ubangiji ba? Wane ne kuwa Dutse in ba Allahnmu ba?
LEUM GOD El mukena God; El mukena mwe molela nu sesr.
32 Allah ne ya ƙarfafa ni da ƙarfi ya kuma sa hanyarta ta zama cikakkiya.
El pa God su oru tuh nga in ku, El oru inkanek luk in misla ac wo.
33 Ya sa ƙafafuna kamar ƙafafun barewa; ya sa na iya tsaya a kan ƙwanƙoli.
El oru falkuk in okak oana falken kosro deer; El karinginyu ke nga fahsr fineol.
34 Ya horar da hannuwana don yaƙi; hannuwana za su iya tanƙware bakan tagulla.
El akpahyeyu nu ke mweun, Tuh nga in ku in orekmakin mwe pisr kulana.
35 Ka ba ni garkuwar nasara, kuma hannunka na dama yana riƙe ni; ya sunkuya don ka mai da ni mai girma.
O LEUM GOD, kom karinginyu ac moliyu, Ac ku lom sruokyuwi in misla. Kasru lom akmwetyeyu.
36 Ka fadada hanyar da yake a ƙarƙashina, don kada ɗiɗɗigena yă juya.
Kom karinginyu tuh in tia sruhu nga, Ac nga soenna ikori.
37 Na bi abokan gābana na kuma cim musu; ban juya ba sai da na hallaka su.
Nga ukwe mwet lokoalok luk ac sruokolosi; Nga tia tui nwe ke na nga kunauselosla.
38 Na ragargaza su har ba za su iya tashi ba; sun fāɗi a ƙarƙashin ƙafafuna.
Nga srunglulosi ac elos tia ku in tuyak; Elos kutangyukla ac oan alapla ye mutuk.
39 Ka ƙarfafa ni da ƙarfi saboda yaƙi; ka sa abokan gābana suka rusuna mini.
Kom ase ku luk in mweun, Ac se kutangla nu sik fin mwet lokoalok luk.
40 Ka sa abokan gābana suka juya suka gudu, na kuma hallaka abokan gābana.
Kom oru tuh mwet lokoalok luk in kaing likiyu; Nga kunauselosla su srungayu.
41 Sun nemi taimako, amma ba su sami wanda zai cece su ba, ga Ubangiji, amma bai amsa ba.
Elos tung ac siyuk kasru, a wangin mwet molelosla; Elos pang nu sin LEUM GOD, a El tiana topuk.
42 Na murƙushe su kamar ƙura mai laushi da iska ke kwashewa; na zubar da su kamar laka a tituna.
Nga itungulosi, ac elos ekla oana kutkut Su eng uh okla. Nga fotongolosi oana fohk furarrar inkanek uh.
43 Ka cece ni daga harin mutane; ka mai da ni kan al’ummai. Mutanen da ban sani ba sun zama bayina,
Kom moliyula liki mwet su lainyu Ac kom oru tuh nga in kol mutanfahl uh; Mwet su nga tia etu meet, inge elos orekma nu sik.
44 da zarar sun ji ni, sukan yi mini biyayya; baƙi suna rusuna a gabana.
Mwetsac elos epasr ye mutuk; Ke elos lohng pusrek elos akos.
45 Duk sukan karai; suna zuwa da rawan jiki daga mafakansu.
Pulaik lalos wanginla Ac elos rarrar ke elos tuku liki pot ku lalos.
46 Ubangiji mai rai ne! Yabo ya tabbata ga Dutsena! Girma ya tabbata ga Allah Mai cetona!
LEUM GOD El moul! Kaksakin El su nien molela luk! Sulkakinelik pwengpeng lun God su moliyula.
47 Shi ne Allah mai sāka mini, wanda yake sa al’ummai a ƙarƙashina,
El ase kutangla fin mwet lokoalok luk; El akpusiselye mutunfacl su oan ye ku luk,
48 wanda yakan cece ni daga abokan gābana. Ana girmama ka bisa abokan gābana; daga masu tā-da-na-zaune-tsaye ka kuɓutar da ni.
Ac moliyula liki mwet lokoalok luk. O LEUM GOD, kom ase kutangla nu sik fin mwet lokoalok luk, Ac moliyula liki mwet sulallal.
49 Saboda haka zan yabe ka a cikin al’ummai, ya Ubangiji; zan rera yabai ga sunanka.
Ke ma inge nga kaksakin kom inmasrlon mutunfacl uh; Nga onkakin on in kaksak nu sum.
50 Yakan ba sarkinsa nasarori; yakan nuna alheri marar ƙarewa ga shafaffensa, ga Dawuda da zuriyarsa har abada.
God El sang kutangla lulap nu sin tokosra lal; El akkalemye lungse kawil lal nu sel su El sulela, Aok, nu sel David ac fwil natul nwe tok.

< Zabura 18 >