< Zabura 17 >
1 Addu’a ce ta Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, roƙona na adalci; ka saurari kukata. Ka kasa kunne ga addu’ata, ba ta fitowa daga leɓuna masu ƙarya.
Kathutkung: Devit Oe BAWIPA, lannae koe lah awm nateh, ka hramnae hah na thai pouh haw. Dumnae ka dei boihoeh e pahni hoi ka ratoumnae hah na thai pouh haw.
2 Bari fiffitawata tă zo daga gare ka; bari idanunka su ga abin da yake daidai.
Ka kong dawk lawk tâtuengnae hah na hmalah tâcawt naseh, na mit teh kalan e hno dawk um naseh.
3 Ko ka duba zuciyata, ka kuma bincike ni da dare, ko ka gwada ni, ba za ka sami kome ba; na yanke shawara cewa bakina ba zai yi zunubi ba.
Ka lungthin teh na tanouk toe. Karum vah na pai toe. Na tanouk teh banghai na hmawt hoeh. Ka pahni ni payon hoeh nahanelah ka noe toe.
4 Game da ayyukan mutane kuwa, ta wurin maganar leɓunanka na kiyaye kaina daga hanyoyin tashin hankali.
Taminaw ni sak e kong dawk, karaphoekungnaw e lam hah na lawk lahoi ouk ka roun toe.
5 Sawuna sun kama hanyoyinka ƙafafu kuwa ba za su yi santsi ba.
Na lamthung dawk ka dawn lahun nah ka tâlaw payon hoeh nahanlah, na ka bawm haw.
6 Na kira gare ka, ya Allah, gama za ka amsa mini; ka kasa kunne ka kuma ji addu’ata.
Oe Cathut, nang ni na thai pouh dawkvah, kai ni ka hei. Na hnâ pakeng nateh, ka lawk hah na thai pouh haw.
7 Ka nuna mini girmar ƙaunarka mai banmamaki, kai da kake ceton waɗanda suke neman mafaka daga abokan gābansu da hannunka na dama.
Nang kâuepnaw hah, katarankungnaw e kut dawk hoi, rungngangkung Cathut, pahrenlungmanae hah kamnuek sak haw.
8 Ka kiyaye ni yadda ake kiyaye ido; ka ɓoye ni cikin inuwar fikafikanka
Kai rep na kacuengroe e tamikayonnaw hoi kai thei hanlah na kalup e tarannaw kut dawk hoi,
9 daga mugaye waɗanda suke kai mini hari, daga abokan gāba masu mutuwa waɗanda suka kewaye ni.
Mitmu patetlah kai hah na ring haw. Na rathei rahim vah na ramuk haw.
10 Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
Ahnimouh teh amamae thâwnae hah a kâuep awh teh, kâoup laihoi lawk a dei awh.
11 Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
Ka ceinae lam hah a kalup awh teh, talai dawk rawp sak hanelah a mit pakhap laipalah na khet awh.
12 Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
Sendek ni a kei e moi ca han thouk a ngai e patetlah thoseh, sendek kanaw ni arulahoi a pawp e patetlah thoseh ao awh.
13 Ka tashi, ya Ubangiji, ka yi arangama da su, ka durƙusar da su; ka cece ni daga mugaye ta wurin takobinka.
Oe BAWIPA, thaw haw. Kangdout sin nateh, rawm sak haw. Tamikathoutnaw e kut dawk hoi na tahloi hoi na rungngang haw.
14 Ya Ubangiji, da hannunka ka cece ni daga irin mutanen nan, daga mutanen duniyan nan waɗanda ladarsu yana a wannan rayuwa ne. Kakan cika yunwan waɗanda kake so;’ya’yansu suna da isashe suna kuma ajiyar wadata wa’ya’yansu.
Oe BAWIPA, talai tami lah kaawm e hotnaw e kut dawk hoi na rungngang haw. Ahnimouh teh atuvah, amamouh hanelah, a pang awh toe. Ahnimae ngainae hah hnopai hoi a kawi sak. A canaw hai a tawnta awh teh, a catounnaw koe a hnopainaw hah a parâw pouh awh.
15 Amma ni, cikin adalci zan ga fuskarka; sa’ad da na farka, zan gamsu da ganin kamanninka.
Kai niteh, lannae lahoi na minhmai ka hmu han. Nang patetlah ka kâhlaw toteh ka lung a kuep han.