< Zabura 17 >

1 Addu’a ce ta Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, roƙona na adalci; ka saurari kukata. Ka kasa kunne ga addu’ata, ba ta fitowa daga leɓuna masu ƙarya.
JUNGOG, O Jeova, y taotao tunas: atituye y casaojo; guefecungog y tinaetaejo, na ti jumajanao gui labios dinagüe.
2 Bari fiffitawata tă zo daga gare ka; bari idanunka su ga abin da yake daidai.
Polo y menamo nae ya ujuyong y sentensiajo: lie ni y atadogmo y tininas.
3 Ko ka duba zuciyata, ka kuma bincike ni da dare, ko ka gwada ni, ba za ka sami kome ba; na yanke shawara cewa bakina ba zai yi zunubi ba.
Jago guinin chumague y corasonjo; guinin unbisitayo gui puenge; guinin unchagueyo ya taya sinedamo: y jinasoco na ti manisagüe y pachotto.
4 Game da ayyukan mutane kuwa, ta wurin maganar leɓunanka na kiyaye kaina daga hanyoyin tashin hankali.
Para y finatinas y taotao, pot y finijo ni guinin y labiosmo, jumantiene yo gui san juyong y chalan ni y manyuyulang.
5 Sawuna sun kama hanyoyinka ƙafafu kuwa ba za su yi santsi ba.
Y pinecatto guiniut gui chalanmo, ya y adengjo ti susulong.
6 Na kira gare ka, ya Allah, gama za ka amsa mini; ka kasa kunne ka kuma ji addu’ata.
Jagasja juagang jao, sa jago unope yo, O Yuus: naegueng guiya guajo y talangamo, ya jungog y sinanganjo.
7 Ka nuna mini girmar ƙaunarka mai banmamaki, kai da kake ceton waɗanda suke neman mafaka daga abokan gābansu da hannunka na dama.
Fanue ni y minaasemo ni namanman, jago na unnalibre y umangoco sija guiya jago, guinin y ayosija ni mangajulo contra y agapa na canaemo.
8 Ka kiyaye ni yadda ake kiyaye ido; ka ɓoye ni cikin inuwar fikafikanka
Adaje yo, taegüije y atilong y niñon mata, naatog yo gui papa y anineng papamo,
9 daga mugaye waɗanda suke kai mini hari, daga abokan gāba masu mutuwa waɗanda suka kewaye ni.
Y menan y manaelaye ni y jumojoño yo: y gostaelaye y enimigujo ni majijujute yo.
10 Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
Manmaafuyot ni y linedoñija: ya y pachotñija cumuecuentos sobetbio.
11 Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
Y pinecatmame nae maoriyayejam pago: japolo y atadogñija para ujayutejam gui tano.
12 Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
Taegüije y león ni y gosmalago ni y naña: ya y león diquique ni y gaegue gui saga na umaalog.
13 Ka tashi, ya Ubangiji, ka yi arangama da su, ka durƙusar da su; ka cece ni daga mugaye ta wurin takobinka.
Cajulo, O Jeova, polo jao gui menaña, yute papa: libre y antijo gui manaelaye nu y espadamo.
14 Ya Ubangiji, da hannunka ka cece ni daga irin mutanen nan, daga mutanen duniyan nan waɗanda ladarsu yana a wannan rayuwa ne. Kakan cika yunwan waɗanda kake so;’ya’yansu suna da isashe suna kuma ajiyar wadata wa’ya’yansu.
Gui taotao sija nu y canaemo, O Jeova, gui taotao ni y iyon tano, ayo na güinajaña gaegue gui estisija na jaane: ayo y tiyanña unabula nu y tesorumo: sija manjaspog y famaguon, ya polo y sebla y güinaja gui mandiquique na patgonñija.
15 Amma ni, cikin adalci zan ga fuskarka; sa’ad da na farka, zan gamsu da ganin kamanninka.
Guajo, yan y tininas julie y matamo: najong yo anae magmata yo gui pinarejumo.

< Zabura 17 >