< Zabura 16 >

1 Miktam ne na Dawuda. Ka kiyaye ni, ya Allah, gama a cikinka nake samun mafaka.
Davut'un Miktamı Koru beni, ey Tanrı, Çünkü sana sığınıyorum.
2 Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana; in ba tare da kai ba, ba ni da wani abu mai kyau.”
RAB'be dedim ki, “Efendim sensin. Senden öte mutluluk yok benim için.”
3 Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa, su ne masu ɗaukakar da dukan farin cikina ya dangana.
Ülkedeki kutsallara gelince, Soyludur onlar, biricik zevkim onlardır.
4 Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli. Ba zan zuba musu hadayarsu ta jini ba ko in ambaci sunayensu da bakina.
Başka ilahların ardınca koşanların derdi artacak. Onların kan sunularını dökmeyeceğim, Adlarını ağzıma almayacağım.
5 Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na; ka kiyaye rabona,
Benim payıma, Benim kâseme düşen sensin, ya RAB; Yaşamım senin ellerinde.
6 Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi; tabbatacce ina da gādo mai bansha’awa.
Payıma ne güzel yerler düştü, Ne harika bir mirasım var!
7 Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara; ko da dare ma zuciyata kan koya mini.
Övgüler sunarım bana öğüt veren RAB'be, Geceleri bile vicdanım uyarır beni.
8 Kullum nakan sa Ubangiji a gabana. Gama yana a hannun damana, ba zan jijjigu ba.
Gözümü RAB'den ayırmam, Sağımda durduğu için sarsılmam.
9 Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki; jikina kuma zai zauna lafiya,
Bu nedenle içim sevinç dolu, yüreğim coşuyor, Bedenim güven içinde.
10 domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol h7585)
Çünkü sen beni ölüler diyarına terk etmezsin, Sadık kulunun çürümesine izin vermezsin. (Sheol h7585)
11 Ka sanar da ni hanyar rai; za ka cika ni da farin ciki a gabanka, da madawwamin jin daɗi a hannun damarka.
Yaşam yolunu bana bildirirsin. Bol sevinç vardır senin huzurunda, Sağ elinden mutluluk eksilmez.

< Zabura 16 >