< Zabura 16 >
1 Miktam ne na Dawuda. Ka kiyaye ni, ya Allah, gama a cikinka nake samun mafaka.
Miktam mar Daudi. Rita maber, yaye Nyasaye nikech in e kar pondona.
2 Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana; in ba tare da kai ba, ba ni da wani abu mai kyau.”
Ne awacho ne Jehova Nyasaye niya, “In e Ruodha; onge gima ber machielo ma an-go makmana in.”
3 Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa, su ne masu ɗaukakar da dukan farin cikina ya dangana.
To jomaler manie piny, to gin kaka joma nigi duongʼ ma ahero gi chunya duto.
4 Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli. Ba zan zuba musu hadayarsu ta jini ba ko in ambaci sunayensu da bakina.
Joma lawo nyiseche mamoko kuyo margi biro medore. Misengini magi mag remo ok abi olo oko kendo kata nying-gi ok abi hulo gi dhoga.
5 Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na; ka kiyaye rabona,
Jehova Nyasaye, isemiya pok makora kod okombena; iserita maber gi giga duto.
6 Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi; tabbatacce ina da gādo mai bansha’awa.
Kiepena duto ochopo kuonde mabeyo; adier, girkeni maga duto moro wangʼ adier.
7 Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara; ko da dare ma zuciyata kan koya mini.
Abiro pako Jehova Nyasaye mangʼadona rieko; kata gotieno chunya puonja.
8 Kullum nakan sa Ubangiji a gabana. Gama yana a hannun damana, ba zan jijjigu ba.
Asiko aketo Jehova Nyasaye e nyima ndalo duto. Nikech ka entie e lweta korachwich, to onge gima nyalo yienga.
9 Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki; jikina kuma zai zauna lafiya,
Emomiyo chunya mor kendo lewa yot; ringra bende biro yweyo gi kwe,
10 domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol )
nikech ok inijwangʼa ei liel, to bende ok niyie Ngʼati Maler tow. (Sheol )
11 Ka sanar da ni hanyar rai; za ka cika ni da farin ciki a gabanka, da madawwamin jin daɗi a hannun damarka.
Isenyisa yor ngima; inipongʼa gi mor mogundho ka an e nyimi, kendo gi mor mosiko e badi korachwich.