< Zabura 16 >
1 Miktam ne na Dawuda. Ka kiyaye ni, ya Allah, gama a cikinka nake samun mafaka.
ADAJE yo, O Yuus: sa iya jago nae gaegue y inangococo.
2 Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana; in ba tare da kai ba, ba ni da wani abu mai kyau.”
Ylegmo, O antijo, as Jeova: jago Señotto: taya minaulegco yaguin taegüe guiya jago.
3 Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa, su ne masu ɗaukakar da dukan farin cikina ya dangana.
Ya y mañantos ni mangaegue gui tano, sija manmagas ya todo y minalagojo gaegue guiya sija.
4 Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli. Ba zan zuba musu hadayarsu ta jini ba ko in ambaci sunayensu da bakina.
Mumegae y piniteñija ni tumolaeca si Jeova pot otro Yuus: ti juofrese ni y inefreseñija na jâgâ, ni juchule y naanñija gui labiosso.
5 Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na; ka kiyaye rabona,
Si Jeova y patten ni y ineredajo, yan y basujo: jago mumantietiene y fottunajo.
6 Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi; tabbatacce ina da gādo mai bansha’awa.
Ya, y fottunajo upodong gui lugat na magof: magajet na bonito na ineredajo.
7 Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara; ko da dare ma zuciyata kan koya mini.
Jubendise si Jeova, ni y japagat yo: ya an puenge nae jafananagüe yo y jinasoco gui san jalomjo.
8 Kullum nakan sa Ubangiji a gabana. Gama yana a hannun damana, ba zan jijjigu ba.
Si Jeova jupolo gui menajo para siempre: sa yaguin gaegue güe gui agapajo, ti siña yo manacalamten.
9 Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki; jikina kuma zai zauna lafiya,
Enao mina magof y corasonjo ya magof y inenrajo: locue y catneco sumaga seguro.
10 domin ba za ka yashe ni a kabari ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Sheol )
Sa ti undingo y antijo gui naftan: ni unnae y santosmo para ulie y minitong. (Sheol )
11 Ka sanar da ni hanyar rai; za ka cika ni da farin ciki a gabanka, da madawwamin jin daɗi a hannun damarka.
Unnatungoyo ni y chalan y linâlâ: binilan minagof y gaegue gui menamo: ya y agapa na canaemo guaja minagof para siempre.