< Zabura 148 >
1 Yabi Ubangiji. Yabi Ubangiji daga sammai, yabe shi a bisa sammai.
Kaksakin LEUM GOD! Kaksakin LEUM GOD inkusrao me, Kowos su muta yen fulat lucng.
2 Yabe shi, dukanku mala’ikunsa, yabe shi, dukanku rundunarsa na sama.
Kaksakunul, lipufan lal nukewa Ac un mwet ku lal inkusrao.
3 Yabe shi, rana da wata, yabe shi, dukanku taurari masu haskakawa.
Faht ac malem, kowos in kaksakunul, Itu saromrom, kowos in kaksakunul.
4 Yabe shi, ku bisa sammai da kuma ku ruwan bisa sarari.
Kaksakunul, acn fulatlana inkusrao, Oayapa kof su oan lucng liki kusrao.
5 Bari su yabi sunan Ubangiji, gama ya umarta aka kuwa halicce su.
Lela elos nukewa in kaksakin Inen LEUM GOD! God El sapsap na, ac ma inge orekla.
6 Ya sa su a wurarensu har abada abadin; ya ba da umarnin da ba zai taɓa shuɗe ba.
Ke sap ku lal, ma inge oakiyuki yen selos ma pahtpat, Ac elos tia ku in srola liki.
7 Yabi Ubangiji daga duniya, ku manyan halittun teku da kuma dukan zurfafan teku,
Kaksakin LEUM GOD fin faclu me, Kowos ma sulallal lulap inkof uh, oayapa yen loal nukewa meoa;
8 walƙiya da ƙanƙara, dusar ƙanƙara da gizagizai, hadirin iskar da suke biyayya da umarnansa,
Sarom ac af yohk kosra, snow ac pukunyeng uh, Paka su akos pac sap lal.
9 ku duwatsu da dukan tuddai, itatuwa masu’ya’ya da dukan al’ul,
Kaksakunul, kowos eol ac inging uh, Insak uh, ac sak ma isus fahko,
10 namun jeji da dukan dabbobin gida, ƙanana halittu da tsuntsaye masu firiya,
Kosro lemnak, ac kosro muna, Ma orakrak ke sia, ac won sohksok nukewa.
11 sarakunan duniya da dukan al’ummai, ku sarakuna da dukan masu mulkin duniya,
Kaksakunul, kowos tokosra uh, ac mutanfahl nukewa, Mwet leum, ac mwet kol nukewa fin faclu,
12 samari da’yan mata, tsofaffi da yara.
Mutan fusr ac mukul fusr, Mwet matu ac oayapa tulik.
13 Bari su yabi sunan Ubangiji, gama sunansa ne kaɗai mafi ɗaukaka; darajarsa ta fi ƙarfin duniya da sammai.
Lela elos nukewa in kaksakin Inen LEUM GOD! Tuh Inel fulat liki ine nukewa saya. Wolana lal oan lucng liki faclu ac kusrao.
14 Ya tayar wa mutanensa ƙaho, yabon dukan tsarkakansa, na Isra’ila, mutanen da suke kurkusa da zuciyarsa. Yabi Ubangiji.
El oru tuh facl sel in ku, Tuh mwet lal nukewa in kaksakunul — Aok mwet Israel, su arulana saok sel. Kaksakin LEUM GOD!