< Zabura 148 >

1 Yabi Ubangiji. Yabi Ubangiji daga sammai, yabe shi a bisa sammai.
Louez l'Eternel. Louez des cieux l'Eternel; louez-le dans les hauts lieux.
2 Yabe shi, dukanku mala’ikunsa, yabe shi, dukanku rundunarsa na sama.
Tous ses Anges, louez-le; toutes ses armées, louez-le.
3 Yabe shi, rana da wata, yabe shi, dukanku taurari masu haskakawa.
Louez-le, vous soleil et lune; toutes les étoiles qui jetez de la lumière, louez-le.
4 Yabe shi, ku bisa sammai da kuma ku ruwan bisa sarari.
Louez-le, vous cieux des cieux; et [vous] eaux qui êtes sur les cieux.
5 Bari su yabi sunan Ubangiji, gama ya umarta aka kuwa halicce su.
Que ces choses louent le Nom de l’Eternel; car il a commandé, et elles ont été créées.
6 Ya sa su a wurarensu har abada abadin; ya ba da umarnin da ba zai taɓa shuɗe ba.
Et il les a établies à perpétuité [et] à toujours; il y a mis une ordonnance qui ne passera point.
7 Yabi Ubangiji daga duniya, ku manyan halittun teku da kuma dukan zurfafan teku,
Louez de la terre l'Eternel; [louez-le], baleines, et tous les abîmes,
8 walƙiya da ƙanƙara, dusar ƙanƙara da gizagizai, hadirin iskar da suke biyayya da umarnansa,
Feu et grêle, neige, et vapeur, vent de tourbillon, qui exécutez sa parole,
9 ku duwatsu da dukan tuddai, itatuwa masu’ya’ya da dukan al’ul,
Montagnes, et tous coteaux, arbres fruitiers, et tous cèdres,
10 namun jeji da dukan dabbobin gida, ƙanana halittu da tsuntsaye masu firiya,
Bêtes sauvages, et tout bétail, reptiles, et oiseaux qui avez des ailes,
11 sarakunan duniya da dukan al’ummai, ku sarakuna da dukan masu mulkin duniya,
Rois de la terre, et tous peuples, Princes, et tous Gouverneurs de la terre.
12 samari da’yan mata, tsofaffi da yara.
Ceux qui sont à la fleur de leur âge, et les vierges aussi, les vieillards, et les jeunes gens.
13 Bari su yabi sunan Ubangiji, gama sunansa ne kaɗai mafi ɗaukaka; darajarsa ta fi ƙarfin duniya da sammai.
Qu'ils louent le Nom de l’Eternel; car son Nom seul est haut élevé; sa Majesté est sur la terre, [et] sur les cieux.
14 Ya tayar wa mutanensa ƙaho, yabon dukan tsarkakansa, na Isra’ila, mutanen da suke kurkusa da zuciyarsa. Yabi Ubangiji.
Et il a fait lever en haut une corne à son peuple, [ce qui est] une louange à tous ses bien-aimés, aux enfants d'Israël, qui est le peuple qui est près de lui. Louez l'Eternel.

< Zabura 148 >