< Zabura 147 >
1 Yabi Ubangiji. Yana da kyau a rera yabai ga Allahnmu, abu mai daɗi ne daidai ne kuma a yabe shi!
Teiciet To Kungu, jo ir labi, mūsu Dievu slavēt; šī teikšana ir mīlīga un pieklājās.
2 Ubangiji ya gina Urushalima; ya tattara kamammu na Isra’ilan da aka kai bauta.
Tas Kungs uztaisa Jeruzālemi, Viņš sapulcina Israēla ļaudis, kas bija izdzīti.
3 Ya warkar da masu raunanar zuciya ya ɗaɗɗaura miyakunsu.
Viņš dziedina tos, kam satriektas sirdis, un remdē viņu sāpes.
4 Ya lissafta yawan taurari ya kuma kira kowannensu da suna.
Viņš skaita zvaigžņu pulku, Viņš sauc tās visas pa vārdam.
5 Shugabanmu mai girma ne mai iko duka; ganewarsa ba shi da iyaka.
Mūsu Kungs ir liels un varens spēkā, Viņa gudrība ir neizmērojama.
6 Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai yakan yar da mugaye a ƙasa.
Tas Kungs paceļ bēdīgos un pazemo bezdievīgos līdz zemei.
7 Rera wa Ubangiji waƙar godiya; ku kada garaya ga Allahnmu.
Pateiciet Tam Kungam ar slavas dziesmām, teiciet mūsu Dievu ar koklēm!
8 Ya rufe sararin sama da gizagizai; yana tanada wa duniya ruwan sama yana kuma sa ciyawa tă yi girma a kan tuddai.
Viņš debesi apklāj ar mākoņiem, Viņš lietu dod zemei, Viņš liek zālei augt uz kalniem;
9 Yakan tanada wa shanu abinci da kuma saboda’ya’yan hankaki sa’ad da suka yi kira.
Viņš lopiem dod barību, jauniem kraukļiem, kad tie sauc.
10 Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki, balle farin cikinsa yă kasance a ƙafafun mutum;
Viņam nav labs prāts pie zirga stipruma, Viņam nepatīk vīra lieli.
11 Ubangiji yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa, waɗanda suke sa zuciya a ƙaunarsa marar ƙarewa.
Tam Kungam patīk tie, kas Viņu bīstas, kas gaida uz Viņa žēlastību.
12 Ki ɗaukaka Ubangiji, ya Urushalima; ki yabi Allahnki, ya Sihiyona.
Teici To Kungu, Jeruzāleme, slavē savu Dievu, Ciāna.
13 Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki yana kuma albarkace mutanenki a cikinki.
Jo Viņš stiprina tavu vārtu aizšaujamos, Viņš svētī tavus bērnus tur iekšā.
14 Yana ba da salama ga iyakokinki yana kuma ƙosar da ke da alkama mafi kyau.
Viņš dod mieru tavām robežām, Viņš tevi paēdina ar briedušiem kviešiem.
15 Yana ba da umarninsa ga duniya; maganarsa tana tafiya da sauri.
Viņš sūta Savas apsolīšanas virs zemes, Viņa vārds tek(izplatās) ar steigšanos.
16 Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu yă kuma watsar da hazo kamar toka.
Viņš dod sniegu kā vilnu, Viņš kaisa salnu kā pelnus.
17 Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu. Wa zai iya jure wa sanyin da ya aiko?
Viņš met Savu krusu kā kumosus. Kas var pastāvēt priekš Viņa aukstuma?
18 Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su; yakan tā da iskarsa, ruwaye kuwa su gudu.
Viņš sūta Savu vārdu, un kūst, Viņš liek savam vējam pūst, tad ūdeņi notek.
19 Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub, dokokinsa da ƙa’idodinsa ga Isra’ila.
Viņš Jēkabam dara zināmu Savu vārdu, Israēlim Savus likumus un tiesas,
20 Bai yi wannan ga wata al’umma ba; ba su san dokokinsa ba. Yabi Ubangiji.
Tā Viņš nedara nevienai citai tautai; Viņa tiesas tās nepazīst. Alleluja!