< Zabura 147 >

1 Yabi Ubangiji. Yana da kyau a rera yabai ga Allahnmu, abu mai daɗi ne daidai ne kuma a yabe shi!
Hina Godema nodoma! Ninia Godema nodone gesami hea: mu da defea! Ema nodomu da noga: idafa amola moloidafa.
2 Ubangiji ya gina Urushalima; ya tattara kamammu na Isra’ilan da aka kai bauta.
Hina Gode da Yelusaleme ea hou bu hahamonana. E da mugululi asi dunu bu lale sala.
3 Ya warkar da masu raunanar zuciya ya ɗaɗɗaura miyakunsu.
E da baligili da: i dioi dunu amo ilia dogo denesisa. E da ilia fofa: gi lala: gisa.
4 Ya lissafta yawan taurari ya kuma kira kowannensu da suna.
E da gasumuni ilia idi ilegei dagoi. Amola gasumuni afae afae ilia dio adosa.
5 Shugabanmu mai girma ne mai iko duka; ganewarsa ba shi da iyaka.
Ninia Hina Gode da bagadedafa amola gasa bagadedafa. Ea asigi dawa: su amo afaega defemu da hamedei.
6 Ubangiji yana kula da masu sauƙinkai yakan yar da mugaye a ƙasa.
E da fonoboi dunu wa: lesisa. Be wadela: i hamosu dunu, osoba banenesisa.
7 Rera wa Ubangiji waƙar godiya; ku kada garaya ga Allahnmu.
Hina Godema nodone gesami hea: ma! Ninia Godema nodone sani baidama duma!
8 Ya rufe sararin sama da gizagizai; yana tanada wa duniya ruwan sama yana kuma sa ciyawa tă yi girma a kan tuddai.
E da mu dedeboma: ne, mu mobi baila: lesisa. E da osobo bagadema gibu iaha. E da agologa, gisi heda: ma: ne hahamosa.
9 Yakan tanada wa shanu abinci da kuma saboda’ya’yan hankaki sa’ad da suka yi kira.
E da ohe fi ilima ha: i manu iaha. Guimi mano da ga: sea, E da ilima ha: i manu iaha.
10 Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki, balle farin cikinsa yă kasance a ƙafafun mutum;
E da gasa bagade hosi amola nimi bagade dadi gagui dunu amo hahawane hame ba: sa.
11 Ubangiji yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa, waɗanda suke sa zuciya a ƙaunarsa marar ƙarewa.
Be E da fonoboi dunu amo da Ema nodobe amola Ea mae fisili asigidafa hou dafawaneyale dawa: be, amo dunu E da hahawane ba: sa.
12 Ki ɗaukaka Ubangiji, ya Urushalima; ki yabi Allahnki, ya Sihiyona.
Yelusaleme fi! Hina Godema nodoma! Saione fi! Dilia Godema nodoma!
13 Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki yana kuma albarkace mutanenki a cikinki.
E da dilia logo ga: su gasa bagadewane dialoma: ne hamosa. E da dilia fi dunuma hahawane hamosa.
14 Yana ba da salama ga iyakokinki yana kuma ƙosar da ke da alkama mafi kyau.
E da dilia soge alaloa gaga: sa. E da dili sadima: ne, widi ha: i manu noga: idafa dilima iaha.
15 Yana ba da umarninsa ga duniya; maganarsa tana tafiya da sauri.
E da osobo bagadema hamoma: ne sia: sea, Ea sia: be liligi da hedolowane hamoi dagoi ba: sa.
16 Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu yă kuma watsar da hazo kamar toka.
E da mugene su, abula agoai baila: lesisa. Amola anegagi ofo gulu agoane dudulisisa.
17 Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu. Wa zai iya jure wa sanyin da ya aiko?
E da mugene amo igi fofonobo agoane iasisa. E da anegagidafa eso iasisia, dunu afae da amo ganodini esalumu hamedei ba: sa.
18 Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su; yakan tā da iskarsa, ruwaye kuwa su gudu.
Amasea, E da amo hamoma: ne sia: sea, mugene ganumu da daeasa. E da fo iasisia, hano da ahoana.
19 Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub, dokokinsa da ƙa’idodinsa ga Isra’ila.
E da sia: ne iasu amo Ea fi dunuma iaha. E da Ea sema amola hamoma: ne sia: i amo Isala: ili fi ilima iaha.
20 Bai yi wannan ga wata al’umma ba; ba su san dokokinsa ba. Yabi Ubangiji.
E da eno fifi asi gala ilima agoane hame hamosu. Eno fifi asi gala, ilia da Ea sema hame dawa: Hina Godema nodoma!

< Zabura 147 >