< Zabura 145 >
1 Zabura ce ta yabo. Ta Dawuda. Zan ɗaukaka ka, ya Allahna, Sarki; zan yabi sunanka har abada abadin.
Nitakutukuza wewe, Mungu wangu, Mfalme; nitalihimidi jina lako milele na milele.
2 Kowace rana zan yabe ka in kuma ɗaukaka sunanka har abada abadin.
Kila siku nitakuhimidi; nitalisifu jina lako milele na milele.
3 Ubangiji da girma yake ya kuma cancanci yabo girmansa ya fi ƙarfin ganewar mutum.
Yahwe ndiye mkuu na wakusifiwa sana; ukuu wake hauchunguziki.
4 Tsara guda za tă yi maganar ayyukanka ga wata tsara; za su yi magana game da manyan ayyukanka.
Kizazi kimoja kitayasifu matendo yako kwa kizazi kijacho na kitatangaza matendo yako makuu.
5 Za su yi zancen ɗaukakarka mai daraja, zan kuma yi tunani a kan ayyukanka masu banmamaki.
Nitaitafakari fahari ya utukufu wa adhama yako na matendo yako ajabu.
6 Za su yi magana game da ikon ayyukanka masu bantsoro, zan kuma yi shelar manyan ayyukanka.
Watanena juu ya nguvu ya kazi zako za kutisha, nami nitatangaza ukuu wako.
7 Za su yi bikin yalwar alherinka suka kuma rera adalcinka da farin ciki.
Nao watatangaza wingi wa wema wako, na wataimba kuhusu haki yako.
8 Ubangiji mai alheri da kuma tausayi, mai jinkirin fushi cike kuma da ƙauna.
Yahwe ni wa neema na huruma, si mwepesi wa hasira na mwingi katika uaminifu wa agano lake.
9 Ubangiji nagari ne ga duka; yana tausayin dukan abubuwan da ya yi.
Yahwe ni mwema kwa wote; huruma zake zi juu ya kazi zake zote.
10 Dukan abubuwan da ka yi za su yabe ka, ya Ubangiji; tsarkakanka za su ɗaukaka ka.
Vyote ulivyo viumba vitakushukuru wewe, Yahwe; waaminifu wako watakutukuza wewe.
11 Za su yi maganar ɗaukakar mulkinka za su kuma yi zancen ikonka,
Waaminifu wako watanena juu ya utukufu wa ufalme wako, na watahubiri juu ya nguvu zako.
12 saboda dukan mutane su san manyan ayyukanka da ɗaukakar darajar mulkinka.
Watayafanya matendo makuu ya Mungu ya julikane na wanadamu na utukufu wa fahari ya ufalme wake.
13 Mulkinka madawwamin mulki ne, sarautarka kuma za tă dawwama cikin dukan zamanai. Ubangiji mai aminci ne ga dukan alkawuransa mai ƙauna kuma ga dukan abubuwan da ya yi.
Ufalme wako ni wa milele, na mamlaka yako ya dumu kizazi hata kizazi.
14 Ubangiji yana riƙe da dukan waɗanda suka faɗi yana kuma ɗaga dukan waɗanda aka rusunar da su ƙasa.
Yahwe huwategemeza wote waangukao na huwainua wote walioinama chini.
15 Idanun kowa yana dogara gare ka, kana kuma ba su abincinsu a lokacin da ya dace.
Macho ya wote yanakungoja wewe; nawe huwapa chakula chao kwa wakati sahihi.
16 Ka buɗe hannunka ka kuma ƙosar da sha’awar kowane abu mai rai.
Huufungua mkono wako na hukidhi haja ya kila kiumbe hai.
17 Ubangiji mai adalci ne cikin dukan hanyoyinsa yana kuma nuna ƙauna ga dukan abubuwan da ya yi.
Yahwe ni mwenye haki katika njia zake zote na neema katika yote afanyayo.
18 Ubangiji yana kusa da kowa da ya kira gare shi, ga duk wanda ya kira gare shi cikin gaskiya.
Yahwe yu karibu na wote wamwitao, wale wamwitao yeye katika uaminifu.
19 Yakan cika sha’awar waɗanda suke tsoronsa; yakan ji kukansu yă kuma cece su.
Hutimiza haja za wale wanao mheshimu yeye; husikia kilio chao na kuwaokoa.
20 Ubangiji yakan lura da dukan waɗanda suke ƙaunarsa, amma dukan mugaye zai hallaka su.
Yahwe huwalinda wale wampendao, lakini atawaangamiza waovu wote.
21 Bakina zai yi magana cikin yabon Ubangiji. Bari kowace halitta ta yabi sunansa mai tsarki har abada abadin.
Kinywa changu kitazinena sifa za Yahwe; wanadamu wote na walitukuze jina lake takatifu milele na milele.