< Zabura 144 >

1 Ta Dawuda. Yabo ya tabbata ga Ubangiji dutsena, wanda ya horar da hannuwana don yaƙi, yatsotsina don faɗa.
Av David. Lovet være Herren, min klippe, han som oplærer mine hender til strid, mine fingrer til krig,
2 Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata, katangata da mai cetona, garkuwata, wanda nake neman mafaka daga gare shi, wanda ya sa mutane a ƙarƙashina.
min miskunn og min festning, min borg og min redningsmann, mitt skjold og den jeg tar min tilflukt til, den som tvinger mitt folk under mig.
3 Ya Ubangiji, wane ne mutum da ka kula da shi, ɗan mutum da har za ka yi tunaninsa?
Herre, hvad er et menneske, at du kjenner ham, et menneskebarn, at du akter på ham!
4 Mutum yana kama da numfashi; kwanakinsa suna wucewa kamar inuwa.
Et menneske er lik et åndepust, hans dager er som en skygge som farer forbi.
5 Ka tsage sammanka, ya Ubangiji, ka sauko; ka taɓa duwatsu, domin su yi hayaƙi.
Herre, bøi din himmel og far ned, rør ved fjellene så de ryker!
6 Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba; ka karɓa kibiyoyinka ka sa su gudu.
La lynet lyne og spred dem, send dine piler og skrem dem!
7 Ka miƙa hannunka daga bisa; ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga manyan ruwaye, daga hannuwan baƙi
Rekk ut dine hender fra det høie, fri mig og frels mig fra store vann, fra fremmedes hånd,
8 waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
de hvis munn taler svik, og hvis høire hånd er en løgnens hånd.
9 Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah; a kan molo mai tsirkiya goma zan yi maka kiɗi,
Gud! En ny sang vil jeg synge dig, til tistrenget harpe vil jeg lovsynge dig,
10 ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara, wanda ya cece bawansa Dawuda. Daga takobin kisa.
du som gir kongene frelse, som redder David, din tjener, fra det onde sverd.
11 Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga hannuwan baƙi waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
Frels mig og fri mig fra fremmedes hånd, de hvis munn taler svik, og hvis høire hånd er en løgnens hånd,
12 Ta haka’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu za su zama kamar tsire-tsiren da aka kula da su,’ya’yanmu mata kuma za su zama kamar ginshiƙai da sassaƙa don adon fada.
forat våre sønner må være som planter, høit vokset i sin ungdom, våre døtre som hjørnestolper, hugget som til et slott,
13 Rumbunanmu za su cika da kowane irin tanadi. Tumakinmu za su ƙaru ninki dubu, ninki dubu goma-goma a filayenmu;
forat våre forrådshus må være fulle og gi av alle slag, at vårt småfe må øke sig i tusentall, ja i titusentall på våre gater,
14 shanunmu za su ja kaya masu nauyi. Ba za a sami tashin hankali a katangarmu ba, ba zuwan zaman bauta, ba jin kukan damuwa a titunanmu.
at våre kuer må ha kalv, at det ingen skade må være og intet tap og intet klageskrik på våre gater.
15 Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka; masu albarka ne mutanen da Allah ne Ubangiji.
Salig er det folk som det går således; salig er det folk hvis Gud Herren er.

< Zabura 144 >